< Ru’uya ta Yohanna 9 >

1 Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. (Abyssos g12)
Ingilosi yesihlanu yasilukhalisa uphondo, ngasengibona inkanyezi ivela ezulwini isiwele emhlabeni, kwasekunikelwa kuyo isihluthulelo segodi lomgodi ongelamkhawulo. (Abyssos g12)
2 Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. (Abyssos g12)
Yasivula igodi lomgodi ongelamkhawulo, kwasekusenyuka intuthu emgodini njengentuthu yesithando esikhulu, kwasekufiphazwa ilanga lomoya ngentuthu yomgodi. (Abyssos g12)
3 Daga cikin hayaƙin kuwa fāri suka fito zuwa cikin duniya aka kuma ba su iko irin na kunaman duniya.
Kwasekuphuma isikhonyane entuthwini seza emhlabeni, kwasekunikwa kuso amandla, njengabofezela bomhlaba belamandla.
4 Aka faɗa musu kada su yi wa ciyawa na duniya lahani ko wani tsiro ko itace, sai dai su yi wa mutanen da ba su da hatimin Allah a goshinsu kaɗai lahani.
Kwasekuthiwa kuso singoni utshani bomhlaba, loba yini eluhlaza, loba yisiphi isihlahla, ngaphandle kwabantu kuphela abangelaphawu lukaNkulunkulu emabunzini abo.
5 Ba a ba su iko su kashe su ba, sai dai su ba su azaba na watanni biyar. Azabar da suka sha kuwa ya yi kamar ta harbin kunama sa’ad da ta harbi mutum.
Kwasekunikwa kuso ukuthi singababulali, kodwa bahlutshwe inyanga ezinhlanu; lobuhlungu baso babunjengobuhlungu bukafezela, lapho eluma umuntu.
6 Cikin waɗannan kwanakin mutane za su nemi mutuwa, amma ba za su samu ba; za su yi marmarin mutuwa, amma mutuwa za tă ɓace musu.
Langalezonsuku abantu bazadinga ukufa, kodwa bangakutholi; bazafisa ukufa, kodwa ukufa kuzababalekela.
7 Kamannin fārin nan kuwa yana kama da dawakan da aka shirya don yaƙi. A kawunansu kuwa da wani abu da ya yi kamar rawanin zinariya, fuskokinsu kuma sun yi kamar fuskokin mutane.
Lezimo zesikhonyane zazinjengamabhiza alungiselwe impi, lemakhanda aso kwakukhona okunjengemiqhele enjengegolide, lobuso baso babunjengobuso babantu.
8 Gashin kansu ya yi kamar gashin kan mata, haƙoransu kuma sun yi kamar haƙoran zakoki.
Njalo sasilenwele ezinjengenwele zabesifazana, lamazinyo aso ayenjengawezilwane.
9 Suna da sulkuna kamar sulkunan ƙarfe, ƙarar fikafikansu kuma ta yi kamar motsin dawakai da kekunan yaƙi masu yawa da suke rugawa zuwa yaƙi.
Futhi sasilezivikelo zesifuba ezinjengezivikelo zesifuba zensimbi, lomdumo wempiko zaso wawunjengomdumo wezinqola zamabhiza amanengi egijimela empini.
10 Suna da wutsiyoyi da ƙari kamar kunamai, kuma a wutsiyoyinsu suna da iko su ba wa mutane azaba na wata biyar.
Njalo sasilemisila efanana leyabofezela, njalo kwakulendonsi emisileni yaso; lamandla aso ayengawokona abantu inyanga ezinhlanu;
11 Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon. (Abyssos g12)
futhi sasilenkosi phezu kwaso, ingilosi yomgodi ongelamkhawulo; ibizo layo ngesiHebheru linguAbadoni, langesiGriki ilebizo elithiwa nguApoliyoni. (Abyssos g12)
12 Bala’i na fari ya wuce, sauran bala’i biyu suna nan zuwa.
Umaye oyedwa usedlulile; khangela kuseza omaye ababili emva kwalezizinto.
13 Mala’ika na shida ya busa ƙahonsa, sai na ji murya tana fitowa daga ƙahonin bagaden zinariya da suke a gaban Allah.
Ingilosi yesithupha yasilukhalisa uphondo; ngasengisizwa ilizwi livela empondweni ezine zelathi legolide eliphambi kukaNkulunkulu,
14 Ta ce wa mala’ika na shida da yake da ƙahon, “Ka saki mala’iku huɗun nan da suke a daure a babban kogin Yuferites.”
lisithi kungilosi yesithupha eyayilophondo: Khulula ingilosi ezine ezibotshiweyo emfuleni omkhulu iYufrathi.
15 Mala’iku huɗun nan kuwa da aka shirya musamman don wannan sa’a da kuma don wannan rana da wata da kuma shekara aka sake su domin su kashe kashi ɗaya bisa uku na’yan Adam.
Zasezikhululwa ingilosi ezine ezazilungiselwe ihola losuku lenyanga lomnyaka, ukuze zibulale ingxenye yesithathu yabantu.
16 Yawan rundunan masu hawan dawakan nan mutum miliyon ɗari biyu ne. Na ji adadinsu.
Lenani lamabutho agade amabhiza laliyizigidi ezimbili zezigidi; ngasengisizwa inani lawo.
17 Dawakai da masu hawansu da na gani cikin wahayina sun yi kamar. Sulkunansu ja wur ne, baƙin shuɗi, da kuma rawaya kamar farar wuta. Kawunan dawakan sun yi kamar kawunan zakoki, daga bakunansu kuwa wuta, hayaƙi, da farar wuta suna fitowa.
Ngasengiwabona ngokunje amabhiza embonweni, labagadi bawo, belezivikelo zesifuba zomlilo lezehiyakinte lezesibabule; lamakhanda amabhiza ayenjengamakhanda ezilwane, lemilonyeni yawo kwaphuma umlilo lentuthu lesibabule.
18 Aka kashe kashi ɗaya bisa uku na’yan Adam da annobai uku na wuta, hayaƙi da farar wuta da suka fito daga bakunansu.
Ngalezi ezintathu kwabulawa ingxenye yesithathu yabantu, ngomlilo langentuthu langesibabule okwaphuma emilonyeni yawo.
19 Ƙarfin dawakan nan kuwa yana a bakunansu da wutsiyoyinsu; gama wutsiyoyinsu suna kama da macizai masu kawuna, da wutsiyoyin ne kuma suke yi wa mutane rauni.
Ngoba amandla awo asemlonyeni wawo, lemisileni yawo; ngoba imisila yawo injengezinyoka ilamakhanda, langawo ayalimaza.
20 Sauran’yan Adam da ba a kashe ta wajen waɗannan annobai ba kuwa har wa yau ba su tuba daga aikin hannuwansu ba; ba su daina bauta wa aljanu, da gumakan zinariya, azurfa, tagulla, dutse da na itace, gumakan da ba sa iya gani ko ji ko tafiya ba.
Labaseleyo babantu, abangabulawanga kulezinhlupheko, kabaphendukanga emisebenzini yezandla zabo, ukuthi bangakhonzi amadimoni, lezithombe zegolide lezesiliva lezethusi lezelitshe lezesihlahla, njalo ezingaboniyo, lezingezwayo, lezingahambiyo;
21 Ba su kuma tuba daga kisankansu, sihirinsu, fasikancinsu ko kuma daga sace-sacensu ba.
futhi kabaphendukanga ekubulaleni kwabo, kumbe ekuthakatheni kwabo, loba ekuphingeni kwabo, kumbe ekwebeni kwabo.

< Ru’uya ta Yohanna 9 >