< Ru’uya ta Yohanna 8 >

1 Sa’ad da ya buɗe hatimi na bakwai, sai aka yi shiru a sama na kusan rabin sa’a.
Uganiya sa vana ubi zara mapoki ibinani i sunare, ba awu tiki aseseri uhana umaminti akuri ataru.
2 Sai na ga mala’iku bakwai da suke tsayawa a gaban Allah, a gare su kuwa aka ba da ƙahoni bakwai.
Indi ku iri ibe ikadura ka Asere we usunare adesa wa turi aje vAsere, a nrawe ahure anu sunare.
3 Wani mala’ika, da yake da kaskon zinariyar da ake zuba turare, ya zo ya tsaya kusa da bagaden. Aka ba shi turare da yawa don yă miƙa tare da addu’o’in dukan tsarkaka a bisa bagaden zinariya a gaban kursiyin.
Ure unu kadure ka Asere, ma inta niru nu turari upunza ni uzinariya, maturi aje ahira utunzino. Uturari upunza gbardang uni anyame barki ma witi nana biringira ba desa wa hem in mu riba mu weme ahira utunzino upunza utarari u zinariya aje ukpanku.
4 Hayaƙin turaren tare da addu’o’in tsarkaka, suka hau zuwa gaban Allah daga hannun mala’ikan.
Mu cingo mu uturari upunza, nan biringara ba anu hem, wa hira aseseri aje Asere a tari ti bi be bikadura me.
5 Sai mala’ikan ya ɗauki kaskon, ya cika shi da wuta daga bagaden, ya kuma wurga shi bisan duniya; sai aka yi ta yin tsawa, ƙararraki, walƙiya, da kuma girgizar ƙasa.
Bi be bikadura maziki niru nu turari upunza ma myince uni unura ahira utunzino me. Maduku vivirko nini adizi uhana unē, utusa itoni, nan ugumo, nan umemelke in ma sā, nan uzuruku adizi.
6 Sai mala’iku bakwai ɗin nan da suke da ƙahoni bakwai suka shirya don su busa su.
Ibe ikadura usunare adesa wa zin in nahure anu sunare wa barka ani uhurse.
7 Mala’ika na fari ya busa ƙahonsa, sai ga ƙanƙara da wuta haɗe da jini, aka kuma wurga su bisan duniya. Kashi ɗaya bisa uku na duniya ya ƙone, kashi ɗaya bisa uku na itatuwa suka ƙone, dukan ɗanyar ciyawa kuma ta ƙone.
Bi bebu tuba ma hore ni hure nu meme, a iri a tanatani nan ura a ketilke ini mayē. Avengi adizi u hana anyimo unē u oro u inde anyimo u oro kataru unē uri ura, u indi anymo kataru u mataru uri ura, vat nan ki kpe tizu vat ti ri ura.
8 Mala’ika na biyu ya busa ƙahonsa, sai ga wani abu kamar babban dutse mai cin wuta, aka jefa cikin teku. Kashi ɗaya bisa uku na teku ya zama jini,
Bi be bikure ma hure ni hure nu meme, ire imum idandan gusi nipo nure ura a vingi anyimo uraba udang. U oro u inde anyimo uraba udang u cukuno mayē.
9 kashi ɗaya bisa uku na halittu masu rai da suke cikin tekun suka mutu, kashi ɗaya bisa uku kuma na jiragen ruwa kuma suka hallaka.
U inde anyimo utaru uma mum mu vengize sa wa rā anyimo amei wa wiji, u inde anyimo ka taru umazirigi ma mei a huzi we.
10 Mala’ika na uku ya busa ƙahonsa, sai wani babban tauraro mai cin wuta kamar toci, ya fāɗi daga sararin sama, a kan kashi ɗaya bisa uku na koguna da kuma a bisa maɓulɓulan ruwa
Bibe bi kadura ka Asere butaru ma hure ni hure nu meme, bi wirang ba aseseri bidandang bi rizi usuro aseseri, ba zi ina rē kashi utoci, u oro u inde anyimo utaru u ma raba nan ti hira uoso umei.
11 sunan tauraron kuwa Maɗaci. Kashi ɗaya bisa uku na ruwaye ya zama mai ɗaci, mutane da yawa kuma suka mutu saboda shan ruwan, don ɗacinsa.
Niza ni bi wirang me gbardang. U oro u inde anyimo utaru u mei wa cukuno gbardang, anu gbardang wa wiji barki mei ma wu gbanbang.
12 Mala’ika na huɗu ya busa ƙahonsa, sai aka bugi kashi ɗaya bisa uku na rana, kashi ɗaya bisa uku na wata, da kashi ɗaya bisa uku na taurari, har kashi ɗaya bisa uku nasu ya duhunta. Kashi ɗaya bisa uku na yini ya kasance babu haske, haka ma kashi ɗaya bisan uku na dare.
Bibe bu nazi ba hure ni hure numeme, bi Ku taru anyimo uwui ba rizi, ane ani bi taru anyimo upew, nan bi taru anyimo iwiran. Ane ani bi taru ba gamirka mare; Bi taru bi wui nan bi taru bi niyē bazin in masā ba.
13 Yayinda nake kallo, sai na ji gaggafar da take tashi sama a tsakiyar sararin sama ta yi kira da babbar murya ta ce, “Kaito! Kaito! Kaiton mazaunan duniya, in an yi busan sauran ƙahonin da mala’ikun nan uku suke shirin busawa!”
Sa ma gunkuno in iri bizi bizinu gala ati aseseri unu tissa in ni myran ni dang, ''shi wonno, shi wonno shi wonno, anu ciki anyimo unē barki ugbejere u kassu a hure i be i taru iginom sa wadi hure.''

< Ru’uya ta Yohanna 8 >