< Ru’uya ta Yohanna 7 >
1 Bayan wannan, na ga mala’iku huɗu, a tsaye a kusurwoyi huɗu na duniya, suna tsare iskoki huɗu na duniya, domin su hana wani iska hurawa a bisan ƙasa ko a bisan teku ko a bisa wani itace.
Mpobyalapwa ibi ndalabona bangelo bana kabali bemana mu mbasu shina sha cishi ca panshi, kabakanisha lukupwe mu mbasu shina eti kalutonda pa cishi, nambi pa lwenje nambi pa citondo cili conse.
2 Sai na ga wani mala’ika yana zuwa daga gabas, yana da hatimin Allah mai rai. Ya yi kira da babbar murya wa mala’ikun nan huɗu da aka ba su iko su cuci ƙasa da teku ya ce,
Kayi ndalabona naumbi mungelo wali kufumina kucwe kakute cidindo ca Lesa muyumi. Walompolola ku bangelo bana basa, Lesa mbwalapa ngofu sha kononga cishi ne lwenje.
3 “Kada ku cuci ƙasa ko teku ko kuma itatuwa sai bayan mun sa hatimi a goshin dukan bayin Allahnmu.”
Mungeloyo walambeti, “Kamutononga cishi, nambi lwenje nambi bitondo, nanshi tudinde cishibisho pankumo pa basebenshi ba Lesa wetu.”
4 Sai na ji yawan waɗanda aka sa musu hatimi. Su 144,000 daga dukan kabilan Isra’ila.
Neco ndalambilweti cibelengelo ca bantu baladindwa cishibisho ca Lesa pankumo, bali bina mwanda umo ne makumi ana nebina bina. Aba balafumunga mu mikowa likumi ne ibili ya ba Islayeli.
5 Daga kabilar Yahuda mutum 12,000 ne aka sa musu hatimin, daga kabilar Ruben mutum 12,000, daga kabilar Gad mutum 12,000,
Bina likumi ne bibili Mu mukowa wa Yuda, bina likumi ne bibili mu mukowa wa Lubeni,
6 daga kabilar Asher mutum 12,000, daga kabilar Naftali mutum 12,000, daga kabilar Manasse mutum 12,000,
bina likumi ne bibili mu mukowa wa Gadi. Bina likumi ne bibili mu mukowa wa Aseli, bina likumi ne bibili mu mukowa wa Nafitali, bina likumi ne bibili mu mukowa wa Manase.
7 daga kabilar Simeyon mutum 12,000, daga kabilar Lawi mutum 12,000, daga kabilar Issakar mutum 12,000,
Bina likumi ne bibili mu mukowa wa Shimoni, bina likumi ne bibili mu mukowa wa Levi, bina likumi ne bibili mu mukowa wa Isakala.
8 daga kabilar Zebulun mutum 12,000, daga kabilar Yusuf mutum 12,000, daga kabilar Benyamin mutum 12,000.
Bina likumi ne bibili mu mukowa wa Sebuloni, bina likumi ne bibili mu mukowa wa Yosefe, kayi ne bina likumi ne bibili mu mukowa wa Benjameni.
9 Bayan wannan sai na duba, can a gabana kuwa ga wani taro mai girma, wanda ba mai iya ƙirgawa, daga kowace al’umma, kabila, mutane da kuma harshe, suna tsaye a gaban kursiyin da kuma gaban Ɗan Ragon nan. Suna saye da fararen tufafi suna kuma riƙe da rassan dabino a hannuwansu.
Mpobyalapwa ibi ndalabona likoto linene, muntu ndyela kubula kukonsha kulibelenga! Lilafumunga mu bantu ba nkanda shapusana, ne mishobo ne bishi kayi ne milaka, kabali bemana ncili pantangu pa cipuna ca Bwami ne pantangu pa Mwana Mbelele. Kabali bafwala minjila ituba kayi kabali bekata misampi ya tukunka mumakasa.
10 Suka tā da murya da ƙarfi suna cewa, “Ceto na Allahnmu ne, wanda yake zaune a bisan kursiyi, da kuma na Ɗan Ragon.”
Balompololeti, “Lupulusho lulafumunga kuli Lesa wetu, wekala pa cipuna ca Bwami kayi ne ku Mwana Mbelele!”
11 Dukan mala’iku suna tsaye kewaye da kursiyin da kuma kewaye da dattawan tare da halittu huɗun nan masu rai. Suka fāɗi da fuskokinsu ƙasa a gaban kursiyin suka kuma yi wa Allah sujada,
Bangelo bonse balemana ncili, kushinguluka Cipuna ca Bwami pamo ne bamakulene ne bya buyumi bina. Balasuntama ne kukotamika binso byabo pantangu pa Cipuna ca Bwami ne kukambila Lesa kabambeti,
12 suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn )
“Ameni! Kushikaishiwa, ne bulemeneno ne mano ne kulumbaisha ne kulemekesha ne bwendeleshi kayi ne ngofu bibe kuli Lesa wetu kwa muyayaya! Ameni!” (aiōn )
13 Sai ɗaya daga cikin dattawan ya tambaye ni ya ce, “Waɗannan da suke saye da fararen tufafi su wane ne, daga ina kuma suka fito?”
Umo pa bamakulene basa walanjipusheti, “Inga bantu bafwala minjila ituba aba nibani, kayi balafumunga kupeyo?”
14 Na amsa na ce, “Ranka yă daɗe, kai ka sani.” Sai ya ce, “Waɗannan su ne waɗanda suka fito daga matsananciyar wahala; sun wanke tufafinsu suka kuma mai da su farare da jinin Ɗan Ragon nan.
Ndalamukumbuleti, “Nkambo njamwe mucinshi cena.” Neye walambeti, “Aba ebantu balapiti mu makatasho atambiki. Ebalacapa ne kuswepesha minjila yabo mu milopa ya Mwana Mbelele.”
15 Saboda haka, “suna a gaban kursiyin Allah suna masa hidima dare da rana a cikin haikalinsa; kuma wannan mai zaune a kursiyin zai shimfiɗa tentinsa a bisansu.
Encebemanina ku Cipuna ca Bwami bwa Lesa ne kumusebensela munshi ne mashiku mu Ng'anda yakendi. Wekala pa cipuna ca Bwami nakekale nabo ne kubacinjilisha.
16 ‘Ba za su sāke jin yunwa ba; ba za su kuma sāke jin ƙishirwa ba. Rana ba za tă buga su ba,’ ko kuma kowane irin zafin ƙuna.
Nteti bakanyumfwepo nsala nambi nyotwa, nambi kupya ne lubela lwakulungula lwa lisuba.
17 Gama Ɗan Ragon da yake a tsakiyar kursiyin zai zama makiyayinsu; ‘zai bi da su zuwa ga maɓulɓular ruwan rai.’ ‘Allah kuwa zai share dukan hawaye daga idanunsu.’”
Pakwinga Mwana Mbelele uli pakati kati pacipuna ca Bwami nakabe mwembeshi wabo. Nakabatangunine ku nsansa netulonga twa menshi eshikupa buyumi. Lesa nakabapukute misonshi yonse pamenso pabo.