< Ru’uya ta Yohanna 7 >

1 Bayan wannan, na ga mala’iku huɗu, a tsaye a kusurwoyi huɗu na duniya, suna tsare iskoki huɗu na duniya, domin su hana wani iska hurawa a bisan ƙasa ko a bisan teku ko a bisa wani itace.
Gakapiteje genega, gunaabhweninji ashimalaika nsheshe bhali bhajimingenenje nndumba nsheshe ya shilambolyo, bhaliibhilanga mbungo nsheshe ya shilambolyo, nkupinga panapagwe mbungo ja puga pa shilambolyo, na pantundu bhaali, wala panani nkongo gogowe.
2 Sai na ga wani mala’ika yana zuwa daga gabas, yana da hatimin Allah mai rai. Ya yi kira da babbar murya wa mala’ikun nan huɗu da aka ba su iko su cuci ƙasa da teku ya ce,
Nigunimmwene malaika juna aliikwela kukopoka kulikoposhela lyubha, ali na lulembo lwa a Nnungu bhakwete gumi. Nigwabhashemilenje kwa lilobhe lya utiya ashimalaika nsheshe bhapegwilwenje mashili ga kushiangabhanya shilambolyo na bhaali alinkuti,
3 “Kada ku cuci ƙasa ko teku ko kuma itatuwa sai bayan mun sa hatimi a goshin dukan bayin Allahnmu.”
“Nnashiangabhanyanje shilambolyo wala bhaali, na wala mikongo, mpaka pushitubhishe lulembo pa shenyi sha kila ntumishi jwa a Nnungu bhetu.”
4 Sai na ji yawan waɗanda aka sa musu hatimi. Su 144,000 daga dukan kabilan Isra’ila.
Penepo nigumbilikene ishabhu ja bhabhishilwenje lulembo, yani bhandunji 144,000 kukoposhela ku makabhila gowe ga Ishilaeli.
5 Daga kabilar Yahuda mutum 12,000 ne aka sa musu hatimin, daga kabilar Ruben mutum 12,000, daga kabilar Gad mutum 12,000,
Kukoposhela ku likabhila lya a Yuda bhandunji 12,000, kukoposhela ku likabhila lya a Lubheni bhandunji 12,000, kukoposhela ku likabhila lya a Gadi bhandunji 12,000,
6 daga kabilar Asher mutum 12,000, daga kabilar Naftali mutum 12,000, daga kabilar Manasse mutum 12,000,
kukoposhela kulikabhila lya a Asheli bhandunji 12,000, kukoposhela ku likabhila lya a Naputali bhandunji 12,000, kukoposhela ku likabhila lya a Menashi bhandunji 12,000,
7 daga kabilar Simeyon mutum 12,000, daga kabilar Lawi mutum 12,000, daga kabilar Issakar mutum 12,000,
kukoposhela ku likabhila lya a Shimoni bhandunji 12,000, kukoposhela ku likabhila lya a Lawi bhandunji 12,000, kukoposhela ku likabhila lya a Ishakali bhandunji 12,000,
8 daga kabilar Zebulun mutum 12,000, daga kabilar Yusuf mutum 12,000, daga kabilar Benyamin mutum 12,000.
kukoposhela ku likabhila lya a Shabhuloni bhandunji 12,000, kukoposhela ku likabhila lya a Yoshepu bhandunji 12,000, na kukoposhela ku likabhila lya a Bhenjamini bhandunji 12,000.
9 Bayan wannan sai na duba, can a gabana kuwa ga wani taro mai girma, wanda ba mai iya ƙirgawa, daga kowace al’umma, kabila, mutane da kuma harshe, suna tsaye a gaban kursiyin da kuma gaban Ɗan Ragon nan. Suna saye da fararen tufafi suna kuma riƙe da rassan dabino a hannuwansu.
Gakapiteje genega, gunilibhweni likuga lya bhandunji lyangakombola mundu kubhalanganya. Bhandunji kukoposhela kila shilambo, na bha kila likabhila, na bha kila shipinga, na bhandunji bha kila ulongo, na bha kila shibheleketi. Bhajimingenenje mmujo ja shitengu sha upalume, na mmujo jika Mwana Ngondolo, bhali bhawetenje nngubho yanawe na bhali bhakamwilenje maagala ga mitende mmakono gabhonji.
10 Suka tā da murya da ƙarfi suna cewa, “Ceto na Allahnmu ne, wanda yake zaune a bisan kursiyi, da kuma na Ɗan Ragon.”
Na bhene bhanganyabho bhatendaga utiyanga lilobhe bhalinkutinji, “Ntapulo ukoposhela kwa a Nnungu bhetu, bhaatama pa shitengu sha upalume na kuka Mwana Ngondolo!”
11 Dukan mala’iku suna tsaye kewaye da kursiyin da kuma kewaye da dattawan tare da halittu huɗun nan masu rai. Suka fāɗi da fuskokinsu ƙasa a gaban kursiyin suka kuma yi wa Allah sujada,
Na ashimalaika bhowe, gubhajimingenenje kutimbilila shitengu sha upalume shila, na bhanangulungwa makumi gabhili na nsheshe, na yene iumbe nsheshe ikwete gumi ila. Nigubhagwilenje namanguku mmujo ja shene shitengu sha upalume nikwaatindibhalila a Nnungu,
12 suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn g165)
bhalinkutinji, Amina, yani Nneyo Peyo! Kuiniywa, na ukonjelo, na lunda, na tenda eja, na ishima, na kukombola, na mashili, ibhe kwa a Nnungu bhetu piti piti Amina. (aiōn g165)
13 Sai ɗaya daga cikin dattawan ya tambaye ni ya ce, “Waɗannan da suke saye da fararen tufafi su wane ne, daga ina kuma suka fito?”
Penepo jumo munkumbi gwa bhene makumi gabhili na nsheshe bhala, nigubhamushiye, bhene bhawetenje nngubho yanawebha ni ashi gani, na bhaakoposhelanga kwei?
14 Na amsa na ce, “Ranka yă daɗe, kai ka sani.” Sai ya ce, “Waɗannan su ne waɗanda suka fito daga matsananciyar wahala; sun wanke tufafinsu suka kuma mai da su farare da jinin Ɗan Ragon nan.
Nigunaajangwile, “Mmakulungwa, mmwe mmumanyi.” Na bhalabho nigubhamalanjile, “Bhanganyabha ni bhakoposhelenje nshilaje sha punda, na bhashapilenje nngubho yabhonji mminyai jika Mwana Ngondolo, nikuitenda ibhe yanawe kaje.
15 Saboda haka, “suna a gaban kursiyin Allah suna masa hidima dare da rana a cikin haikalinsa; kuma wannan mai zaune a kursiyin zai shimfiɗa tentinsa a bisansu.
Kwa nneyo, bhanajimangana mmujo ja shitengu sha upalume, nkwaakamulila a Nnungu maengo, shilo na mui Nniekalu lyabho. Na bhene bhaatama pa shitengu sha upalume, shibhaabhikanje muulinda kwa kwaunishilanga liema lyabho.
16 ‘Ba za su sāke jin yunwa ba; ba za su kuma sāke jin ƙishirwa ba. Rana ba za tă buga su ba,’ ko kuma kowane irin zafin ƙuna.
Bhakakolanga shibhanga kabhili, wala nnjota. Lyubha likaabhalilanga, na wala lyoto likaabhabhulilanga.
17 Gama Ɗan Ragon da yake a tsakiyar kursiyin zai zama makiyayinsu; ‘zai bi da su zuwa ga maɓulɓular ruwan rai.’ ‘Allah kuwa zai share dukan hawaye daga idanunsu.’”
Pabha Mwana Ngondolo ali pakatipakati shitengu sha upalume shaabhe nshunga jwabhonji, jwalakwe shaabhalongoyanje ku shinjweshwe sha mashi gakwete gumi. Na a Nnungu shibhaaungutanje minyoi jowe mmeyo gabhonji.”

< Ru’uya ta Yohanna 7 >