< Ru’uya ta Yohanna 7 >

1 Bayan wannan, na ga mala’iku huɗu, a tsaye a kusurwoyi huɗu na duniya, suna tsare iskoki huɗu na duniya, domin su hana wani iska hurawa a bisan ƙasa ko a bisan teku ko a bisa wani itace.
Bwiyoko wori minto nob tomangeb naar cii tiri dor cungatinin naar wo dorbitineroceu, ciintam yuwoko naar wo dorbitinerceu gwingwing katiyil katiyilo yuwako fobi dor bitiner, dor wimar, kakaa tiyo kange.
2 Sai na ga wani mala’ika yana zuwa daga gabas, yana da hatimin Allah mai rai. Ya yi kira da babbar murya wa mala’ikun nan huɗu da aka ba su iko su cuci ƙasa da teku ya ce,
Laminto niitomange yauti firen twar, wuro ki dokka kange dumek wo kwaama ceu. Cobi coro kidiro dur kange nob tomangabo wuro naar biro cii ciya ciinen ciya nere dor bitiher dortange kange wima.
3 “Kada ku cuci ƙasa ko teku ko kuma itatuwa sai bayan mun sa hatimi a goshin dukan bayin Allahnmu.”
“Kom nere dor bitinero, kange wimau dotange kange tini tano bi yoti dokka kange ko tikob kang'ab kwaama bekonind nyime.”
4 Sai na ji yawan waɗanda aka sa musu hatimi. Su 144,000 daga dukan kabilan Isra’ila.
Lamin nuwa kalito biro cii dokum kangeui 144,000, birombo cii dokum kange mwanti nubo Israila.
5 Daga kabilar Yahuda mutum 12,000 ne aka sa musu hatimin, daga kabilar Ruben mutum 12,000, daga kabilar Gad mutum 12,000,
Bikate kwob cilombo yab wo yahuza, Bikateu Kwob cilombo yob wo-mwanti Ra'ubainu, bikate kwob cilombo yob we-mwanti Gad,
6 daga kabilar Asher mutum 12,000, daga kabilar Naftali mutum 12,000, daga kabilar Manasse mutum 12,000,
bikate kwob cilombo wo yob wo-mwanti ashiru ceu, bikate kwo cilombo wo, Naftali ceu, bikate kwo cilombo yob wo-mwanti Manassaceu.
7 daga kabilar Simeyon mutum 12,000, daga kabilar Lawi mutum 12,000, daga kabilar Issakar mutum 12,000,
Bikate kwobcilom yob wo mwanti saminuceu, bikate kwobcilom yob wo-mwamti Lawicu, bikate kobcilombo yob wo mwamti Issaka ceu,
8 daga kabilar Zebulun mutum 12,000, daga kabilar Yusuf mutum 12,000, daga kabilar Benyamin mutum 12,000.
bikate kwobcilombo yob wo mwamti Zabalunaceu, bikate kwobcilombo yob wo mwamti Yusufuceu, bikate kwobcilombo yob wo mwamti Bilyaminuceu tak cii dokum kange.
9 Bayan wannan sai na duba, can a gabana kuwa ga wani taro mai girma, wanda ba mai iya ƙirgawa, daga kowace al’umma, kabila, mutane da kuma harshe, suna tsaye a gaban kursiyin da kuma gaban Ɗan Ragon nan. Suna saye da fararen tufafi suna kuma riƙe da rassan dabino a hannuwansu.
Bwiyok dikerombori minto, laminto mwerkangkato dur wuro nii mani a kiyetiye cirang niffir mwamti, nob kange biyonti tirangum kabum kutile liyarem kabum be kwame. D urangum ki kulendo fuwor kange bilu debino kanciik,
10 Suka tā da murya da ƙarfi suna cewa, “Ceto na Allahnmu ne, wanda yake zaune a bisan kursiyi, da kuma na Ɗan Ragon.”
cii cobicorti diir kibi kwan: “Fuloke kikwaama wuro yim dor kutile liyareu, kange be kwame tak!”
11 Dukan mala’iku suna tsaye kewaye da kursiyin da kuma kewaye da dattawan tare da halittu huɗun nan masu rai. Suka fāɗi da fuskokinsu ƙasa a gaban kursiyin suka kuma yi wa Allah sujada,
Nobtomangebo gwamm trirang'um kentang'um kutile liyare kentang'um nubo durembo tak kange nub dumebowo naar, ciin daken bitine. Kifwer kango tikobcibo kabum kutile liyare. Cii wab kwaama,
12 suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn g165)
cii toki, Atinyo! caklangks duktangka, Dali, buka kangek, dwika, bikman duret, ciiyilam na kwaama bece yaken diri diri! Atinyo!” (aiōn g165)
13 Sai ɗaya daga cikin dattawan ya tambaye ni ya ce, “Waɗannan da suke saye da fararen tufafi su wane ne, daga ina kuma suka fito?”
Dila win mor nubo durembowo meye, “biwe birombo, durang'um kikulendo fuwore, cii ciroufe tak?”
14 Na amsa na ce, “Ranka yă daɗe, kai ka sani.” Sai ya ce, “Waɗannan su ne waɗanda suka fito daga matsananciyar wahala; sun wanke tufafinsu suka kuma mai da su farare da jinin Ɗan Ragon nan.
Lamin yice, mi “mo nii dur, “mun nyimomye,” lanyiye, “Birombo cowo cirang'um cii yilamkico fuwor mor bwiyale kwame.
15 Saboda haka, “suna a gaban kursiyin Allah suna masa hidima dare da rana a cikin haikalinsa; kuma wannan mai zaune a kursiyin zai shimfiɗa tentinsa a bisansu.
Won co duke bwi cii kabum kutile liyare kwaama cii wabcoti kume kange kakuk mor lowabece. Cowo yim dor kutile liyareu atin yilam bituk dorcir.
16 ‘Ba za su sāke jin yunwa ba; ba za su kuma sāke jin ƙishirwa ba. Rana ba za tă buga su ba,’ ko kuma kowane irin zafin ƙuna.
Mani ciya nuwaten wurati, kakoa dulomwe. Kakuk mani kwaciti, kakaa cilondowo twiti twiyeu.
17 Gama Ɗan Ragon da yake a tsakiyar kursiyin zai zama makiyayinsu; ‘zai bi da su zuwa ga maɓulɓular ruwan rai.’ ‘Allah kuwa zai share dukan hawaye daga idanunsu.’”
Wori bekwame tiber kutile liyareu anyilam nii toka cel, ambwanten cicii yaken fiye mwem dumembo bwiti bwiyeu, kwaama atin wam mwemnumbo nuwece gwamin.

< Ru’uya ta Yohanna 7 >