< Ru’uya ta Yohanna 6 >

1 Na kalli yayinda Ɗan Ragon ya buɗe hatimin farko na hatimai bakwai ɗin nan. Sai na ji ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai ya yi magana da murya mai kama da tsawa ya ce, “Zo!”
Nikalolagha un'siki ghuno umwana ng'olovakati adindulile jimo mu mahuri ghala lekela lubale, penikapulika jumo ghwa vala avanya vwumi vane akajovagha nilisio lino liling'ine ni ragi, isa!”
2 Na duba, can kuwa a gabana ga wani farin doki! Mai hawansa yana riƙe da baka, aka kuma ba shi rawani, ya yi sukuwa ya fito kamar mai nasara da ya kutsa don nasara.
Nikalola pejilyale ifarasi imbalafu! juno alya pandile alyale ni bakuli, pe akapelua ingela. Akahumila hwene mulefia juno alefisie ulwakuuti alefie.
3 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na biyun, sai na ji halitta mai rai na biyu ya ce, “Zo!”
Unsiki umwana ng'olo akati adinduile umuhuri ghwa vuvili, nikam'pulika unyavwumi ghwa vuvili ijo, “isa!”
4 Sai wani doki ya fito, ja wur. Aka ba wa mai hawansa iko yă ɗauke salama daga duniya yă kuma sa mutane su kashe juna. Aka ba shi babban takobi.
Kange ifarasi ijinge jikahumila - ndangali ndavule umwoto. Juno alyangalile alyapelilue uvutavule vwa kubusia ulutengano lwa mu iisi, ulwakuutibavanhu va hinjanaghe. Ujuo juno alyangalile alyapelilue ibamba imbaha.
5 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na uku, sai na ji halitta mai rai na uku ya ce, “Zo!” Na duba, can a gabana kuwa ga wani baƙin doki! Mai hawansa yana riƙe da abubuwan awo guda biyu a hannunsa.
Unsiki ghuno umwanang'olo akati adinduile umuunhu ghwa vutatu, nikapulika unyavwumi ghwa vutatu ijova, “Isa!” Nikalola ifarasi initu juno alyangalile alyale nikipimiro mhu luvoko lwa mwene.
6 Sai na ji wani abu mai ƙara kamar wata murya a tsakiyar halittu huɗun nan masu rai tana cewa, “Kwatan alkama don albashin aikin yini, da kuma kwata uku na sha’ir don albashin yini guda, kada kuwa ka ɓata man da ruwan inabi!”
Nikapulika ilisio lino likavonekagha kuuti lya jumo mhu vala avanyavwumi lijova, “kibaba kya ngano ku ndalama jimo ni fibaba fitatu ifya ngongilue vighusia ni ndalama jimo. Looli nungananganiaghe amafuta nu luhujo
7 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na huɗu, sai na ji muryar halitta mai rai na huɗu ya ce, “Zo!”
Unsiki ghuno umwanang'olo akati adinduile umuhuri ghwa vune, nikapulika ilisio ilya vwumi ughwa vune jijova, “Isa!”
8 Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
Kange nikalola ifarasi inyalangi ija lipembo. Juno alya ngalile akatambuluagha ilitavua lya mwene vufue, na vulungu jikam'bingililagha. Valyapelilue uvutavulilua pakyanya pa iisi ikimenyule kya iisi, kubuda ni bamba, kunjala na kuvutamu, na kufikano fya mulisoli mun'kate mu iisi. (Hadēs g86)
9 Sa’ad da ya buɗe hatimi na biyar, sai na ga a ƙarƙashin bagaden rayukan waɗanda aka kashe saboda maganar Allah da kuma shaidar da suka yi.
Unsiki ghuno umwana ng'olo adinduile umuhuri ghwa vuhano, nikalolile pasi pakitekelo inumbula savala vano valyabudilue vwimila ilisio lya Nguluve kuhumila mu vwolesi vuno vulyan'kolile kyang'haani.
10 Suka yi kira da babbar murya suka ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, Mai Tsarki da kuma Mai Gaskiya, sai yaushe za ka shari’anta mazaunan duniya ka kuma ɗauki mana fansar jininmu?”
Vakalila ni lisio ilivahaa, “Mpaka lighi, untema gha fyoni, mwimike ghwa kyang'haani, ilihigha vano vikukala pakyanya pa iisi, napilimbila ululumbilo lwa danda jiitu?”
11 Sai aka ba wa kowannensu farin riga, aka kuma faɗa musu su ɗan jira kaɗan sai an cika adadin abokansu masu hidima da kuma’yan’uwansu waɗanda za a kashe kamar yadda su ma aka kashe su.
Kange umuunhu ghweni akapeluagha isopeka imbalafu pevakavuluagha kuuti vanoghile ku ghulila padebe mpaka jiliva jikwilana imbalilo ing'wilanifu ija vavombi vajaake navanyalukolo vavanave avahinja navadimi jiliva jikwilana vano vilibudua, ndavule vala fino vakabudilue.
12 Ina kallo yayinda ya buɗe hatimi na shida. Sai aka yi babban girgizar ƙasa. Rana ta zama baƙa kamar gwado na gashin akuya, wata kuma gaba ɗaya ya zama ja wur kamar jini,
Unsiki ghuno umwanang'olo akati adinduile u muhuri ghwa tanda, nikalola pe kulyale ulutetemo ulukome. Ilijuva lilyale lititu hene lwaghe, naghu mwesi ghuoni ghulyale heene danda.
13 taurarin sararin sama suka fāffāɗi a ƙasa, kamar yadda ɗanyun’ya’yan ɓaure suke fāɗuwa daga itacen ɓaure sa’ad da iska mai ƙarfi ta jijjiga shi.
Inondue sa kukyanya silyaghuile pa iisi, ndavule umpiki ghuno ghulaghala imeke sa ghwene unsiki ghwa ng'ala panoghusukanika niki mhupe.
14 Sararin sama kuwa ya janye kamar naɗaɗɗen littafi, ya yi ta naɗewa, aka kuma kawar da kowane dutse da kowane tsibiri daga wurinsa.
Vulangavvukavukile ndavule iligombo lino lin'yengilue. Ifidunda fyoni ni fiponge filya humile pano filyale.
15 Sa’an nan sarakunan duniya, hakimai, jarumawa, masu arziki, masu ƙarfi, da kowane bawa da kuma kowane’yantacce ya ɓoye a cikin koguna da kuma cikin duwatsun tsaunuka.
Kange avatua va iisi navaanhu vooni ava tambule navavaha va sikali, vamofu, vanyangufu, umuunhu ghweni juno n'kami nu mwavuke, vakafisama muma ngema na mumanalavue gha mufidunda.
16 Suka kira duwatsu da tsaunuka suna cewa, “Ku fāɗi a kanmu ku kuma ɓoye mu daga fuskar wannan mai zama a kan kursiyi da kuma daga fushin Ɗan Ragon nan!
Vakafivula ifidunda namanalavue, “Mutughwile! mutufise tuleke pikuvuvona uvweni vwa mwene juno ikalile pakitengobkya vutua na kuhuma ing'alasi ija mwanang'olo.
17 Gama babbar ranar fushinsu ta zo, wa kuwa zai iya tsayawa?”
Ulwakuva ikighono ikivaha ikya lyojo lya vanave jilipipi, ghweveeni juno kwande ikwima?”

< Ru’uya ta Yohanna 6 >