< Ru’uya ta Yohanna 6 >
1 Na kalli yayinda Ɗan Ragon ya buɗe hatimin farko na hatimai bakwai ɗin nan. Sai na ji ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai ya yi magana da murya mai kama da tsawa ya ce, “Zo!”
Hessafe guyeka he dorisay laapun matamistape koyro matameza doyishin ta beyadis. He oyddu do7atape issay dada gugumtha mala qaalara “Ha ya!” gishin siyadis.
2 Na duba, can kuwa a gabana ga wani farin doki! Mai hawansa yana riƙe da baka, aka kuma ba shi rawani, ya yi sukuwa ya fito kamar mai nasara da ya kutsa don nasara.
Qasseka bootha para beyadis. He parazoza bolla ba kushen wondafe oykidadey dess. He izas qass aklileyka imettides. Izika xoonizade gididi xoonope gede xoonos baanas kezides.
3 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na biyun, sai na ji halitta mai rai na biyu ya ce, “Zo!”
He dorisay nam7antho matamaza doyda mala nam7antho do7azi “Ha ya!” gishin ta siyadis.
4 Sai wani doki ya fito, ja wur. Aka ba wa mai hawansa iko yă ɗauke salama daga duniya yă kuma sa mutane su kashe juna. Aka ba shi babban takobi.
Qasseka hara xeeq zo7o paray kazides. He parazoza toggidadey biitta bollafe sarotethi dhayssana malane asay ba. e garisan issay issa wursana mala oothisanas izas Godatethine wogga gita mashshay imettides.
5 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na uku, sai na ji halitta mai rai na uku ya ce, “Zo!” Na duba, can a gabana kuwa ga wani baƙin doki! Mai hawansa yana riƙe da abubuwan awo guda biyu a hannunsa.
Dorisazi hedzdzantho matameza doyin hedzdzantho do7azi “Ne haya!” gishin siyadis. Qasse para beyadis. Parazoza bolla uttidadezi ba kushen maka miishi oykides.
6 Sai na ji wani abu mai ƙara kamar wata murya a tsakiyar halittu huɗun nan masu rai tana cewa, “Kwatan alkama don albashin aikin yini, da kuma kwata uku na sha’ir don albashin yini guda, kada kuwa ka ɓata man da ruwan inabi!”
Oyddu do7ata giddofe yida milatiza qaala siyadis; he giirethayka “kilos bagga gidizan gisttey issas issi gallasa damusakko. Qasse issi kilone bagga gidiza bangay issi gallasa damusa gido. zaytene woyne mith qohopa” gishin ta siyadis.
7 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na huɗu, sai na ji muryar halitta mai rai na huɗu ya ce, “Zo!”
He dorisay oydantho matameza doyin oydantho do7aza qaalay “Ne ha ya!” gishin siyadis.
8 Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs )
Qasseka Cololo parazo beyadis. Parazoza togidayssa sunthi hayqo geetetes. Iza qass dufoy kaalles. Hayqoyne dufoy biittafe sayso olan, gafun, bochanine bazzo do7an wodhana mala godatethi isttas imettides. (Hadēs )
9 Sa’ad da ya buɗe hatimi na biyar, sai na ga a ƙarƙashin bagaden rayukan waɗanda aka kashe saboda maganar Allah da kuma shaidar da suka yi.
Ichachantho matameza izi doyin xoossa qaala gishshine ba markattida markatetha gishshi hayqidayta shempota yarsho yarshizasoza garisan beyadis.
10 Suka yi kira da babbar murya suka ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, Mai Tsarki da kuma Mai Gaskiya, sai yaushe za ka shari’anta mazaunan duniya ka kuma ɗauki mana fansar jininmu?”
Istti qass qaala dhoqu histid “Geeshine tumancha Goda Xooss, Neni biitta bolla diza asa bolla piridonttane nu suutha gishshi ne halo kesonttay ayde gakanasee?” giidi woossida.
11 Sai aka ba wa kowannensu farin riga, aka kuma faɗa musu su ɗan jira kaɗan sai an cika adadin abokansu masu hidima da kuma’yan’uwansu waɗanda za a kashe kamar yadda su ma aka kashe su.
Isttas issas issas bootha mayoy imettides. Isttaka mala buro hayqana. Istta mala oothancha gidida istta lagettine istta ishata qooday kumana gakanas istti guutha wodes shempid takkana mala isttas yootettides.
12 Ina kallo yayinda ya buɗe hatimi na shida. Sai aka yi babban girgizar ƙasa. Rana ta zama baƙa kamar gwado na gashin akuya, wata kuma gaba ɗaya ya zama ja wur kamar jini,
Hessafe guye he dorisay usupuntho matameza doyin tani gede izako xeelladis. Heko biittay wolqama qaath qaxxides. Aawa arishey asi kayos mayiza karetha mayo mala karexides. Aginayka kumethara suutha mala zo7adus.
13 taurarin sararin sama suka fāffāɗi a ƙasa, kamar yadda ɗanyun’ya’yan ɓaure suke fāɗuwa daga itacen ɓaure sa’ad da iska mai ƙarfi ta jijjiga shi.
Wolqqa assura carkoy carkidi miththa ayfe qoqofiza mala salope xoolintey qoqofettides.
14 Sararin sama kuwa ya janye kamar naɗaɗɗen littafi, ya yi ta naɗewa, aka kuma kawar da kowane dutse da kowane tsibiri daga wurinsa.
Saloyka waraqata mala xaaxettidi kichides. Zumatine abba giddon diza gadeti wurikka ba dizasope dhay gidida.
15 Sa’an nan sarakunan duniya, hakimai, jarumawa, masu arziki, masu ƙarfi, da kowane bawa da kuma kowane’yantacce ya ɓoye a cikin koguna da kuma cikin duwatsun tsaunuka.
Biitta bolla diza kawoti, biitta haarizayti, ola halaqati, dureti, wolqamati, ashikaratine Godati wurikka gongolo giddonine zumata garisan zaalata garisan qotettida.
16 Suka kira duwatsu da tsaunuka suna cewa, “Ku fāɗi a kanmu ku kuma ɓoye mu daga fuskar wannan mai zama a kan kursiyi da kuma daga fushin Ɗan Ragon nan!
Zumatane zaalataka “Nuna kammite! alga bolla uttidayssa sinthafe, he dorisaza hanqofe nuna qottite.
17 Gama babbar ranar fushinsu ta zo, wa kuwa zai iya tsayawa?”
wolqama hanqo gallasay gakkides. Iza oone danda7anayii?” gida.