< Ru’uya ta Yohanna 5 >
1 Sa’an nan na ga a hannun damar wannan wanda yake zaune a kursiyin naɗaɗɗen littafi da rubutu a ciki da wajensa an kuma hatimce shi da hatimai bakwai.
І я бачив в правиці Того, Хто сидить на престолі, книгу, написану всере́дині й назо́вні, і запечатану сімома́ печатками.
2 Na kuma ga wani babban mala’ika yana shela da babbar murya cewa, “Wa ya cancanta yă ɓalle hatiman nan yă kuma buɗe naɗaɗɗen littafin?”
І бачив я поту́жного ангола, який гучним голосом кликав: „Хто гі́дний розгорну́ти книгу, і зламати печа́тки її?“
3 Amma ba wani a sama ko a ƙasa ko a ƙarƙashin ƙasan da ya iya buɗe naɗaɗɗen littafin ko ma yă duba cikinsa.
І не міг ніхто ні на небі, ні на землі, ані під землею розгорнути книги, ані навіть зазирнути в неї.
4 Na yi ta kuka domin ba a iya samun wanda ya cancanta yă buɗe naɗaɗɗen littafin ko yă duba cikinsa ba.
І плакав я гірко, що не знайшовся ані один гі́дний розгорнути й прочитати книгу, ані навіть зазирнути в неї.
5 Sai ɗaya daga cikin dattawan ya ce mini, “Kada ka yi kuka! Duba, Zakin kabilar Yahuda, da kuma Tushen Dawuda ya ci nasara. Ya iya buɗe naɗaɗɗen littafin da hatimansa bakwai.”
А один із ста́рців промовив до мене: „Не плач! Ось Лев, що з племени Юдиного, корінь Давидів, переміг так, що може розгорнути книгу, і зламати сім печаток її“.
6 Sa’an nan na ga Ɗan Rago, yana kamar an yanka, tsaye a tsakiyar kursiyin, halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan an sun kewaye shi. Yana da ƙahoni bakwai da idanu bakwai, waɗanda suke ruhohi bakwai na Allah da aka aika cikin dukan duniya.
І я глянув, — і ось серед престолу й чотирьох тварин і серед ста́рців стоїть А́гнець, як зако́лений, що має сім рогів і сім очей, а це — сім Божих Ду́хів, по́сланих на всю землю.
7 Ya zo ya karɓi naɗaɗɗen littafin daga hannun dama na wannan wanda yake zaune a kursiyin.
І Він підійшов, і взяв книгу з правиці Того, Хто сидить на престолі.
8 Bayan ya karɓa, sai halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan nan ashirin da huɗu suka fāɗi ƙasa a gaban Ɗan Ragon. Kowannensu yana da garaya kuma suna riƙe da kaskon zinariya cike da turare, waɗanda suke addu’o’in tsarkaka.
А коли Він узяв книгу, то чотири тварини й двадцять чотири старці попа́дали перед Агнцем, а кожен мав гу́сла й золоті чаші, повні пахощів, а вони — моли́тви святих.
9 Suka rera sabuwar waƙa, “Ka cancanci ka karɓi naɗaɗɗen littafin ka kuma buɗe hatimansa, domin an kashe ka, da jininka kuma ka sayi mutane wa Allah, daga kowace kabila da harshe da mutane da kuma al’umma.
І нову́ пісню співають вони, промовляючи: „Ти достойний узяти цю книгу, і розкрити печатки її, бо Ти був зако́лений, і кров'ю Своєю Ти викупив людей Богові з усякого пле́мени, і язика, і наро́ду, і люду.
10 Ka mai da su masarauta da kuma firistoci, don su yi wa Allahnmu hidima, kuma za su yi mulki a duniya.”
І Ти їх зробив для нашого Бога царями, і священиками, — і вони на землі царюватимуть!“
11 Sai na duba na kuma ji muryar mala’iku masu yawa, yawansu kuwa ya kai dubu dubbai, da kuma dubu goma sau dubu goma. Suka kewaye kursiyin da halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan nan.
І я бачив, і чув голос багатьох анголів навколо престолу, і тварин, і ста́рців, — і число їх було десятки тисяч раз по десять тисяч і тисячі тисяч.
12 Da babbar murya suka rera, “Macancanci ne Ɗan Ragon nan da aka kashe, don yă sami iko da wadata da hikima da ƙarfi da girma da ɗaukaka da kuma yabo!”
І казали вони гучним голосом: „Достойний Агнець, що заколений, прийняти силу, і багатство, і мудрість, і міць, і честь, і славу, і благослове́ння!“
13 Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn )
І кожне створіння, що воно на небі, і на землі, і під землею, і на морі, і все, що в них, чув я, говорило: „Тому, Хто сидить на престолі, і Агнцеві — благослове́ння, і честь, і слава, і сила на вічні віки!“ (aiōn )
14 Sai halittu huɗun nan masu rai suka ce, “Amin”, dattawan kuma suka fāɗi suka yi sujada.
А чотири тварини казали: „Амі́нь!“І двадцять чотири ста́рці попа́дали та поклонились Тому, Хто живе повік віку!