< Ru’uya ta Yohanna 5 >

1 Sa’an nan na ga a hannun damar wannan wanda yake zaune a kursiyin naɗaɗɗen littafi da rubutu a ciki da wajensa an kuma hatimce shi da hatimai bakwai.
Καὶ εἶδον ἐπὶ τὴν δεξιὰν τοῦ καθημένου ἐπὶ τοῦ θρόνου βιβλίον γεγραμμένον ἔσωθεν καὶ (ὄπισθεν, *NK(o)*) κατεσφραγισμένον σφραγῖσιν ἑπτά.
2 Na kuma ga wani babban mala’ika yana shela da babbar murya cewa, “Wa ya cancanta yă ɓalle hatiman nan yă kuma buɗe naɗaɗɗen littafin?”
Καὶ εἶδον ἄγγελον ἰσχυρὸν κηρύσσοντα ἐν φωνῇ μεγάλῃ· τίς (ἐστιν *k*) ἄξιος ἀνοῖξαι τὸ βιβλίον καὶ λῦσαι τὰς σφραγῖδας αὐτοῦ;
3 Amma ba wani a sama ko a ƙasa ko a ƙarƙashin ƙasan da ya iya buɗe naɗaɗɗen littafin ko ma yă duba cikinsa.
καὶ οὐδεὶς ἐδύνατο ἐν τῷ οὐρανῷ (ἄνω *O*) (οὐδὲ *NK(o)*) ἐπὶ τῆς γῆς (οὐδὲ *NK(o)*) ὑποκάτω τῆς γῆς ἀνοῖξαι τὸ βιβλίον (οὔτε *N(k)O*) βλέπειν αὐτό.
4 Na yi ta kuka domin ba a iya samun wanda ya cancanta yă buɗe naɗaɗɗen littafin ko yă duba cikinsa ba.
καὶ (ἐγὼ *ko*) ἔκλαιον (πολὺ *N(k)O*) ὅτι οὐδεὶς ἄξιος εὑρέθη ἀνοῖξαι (καὶ ἀναγνῶναι *K*) τὸ βιβλίον οὔτε βλέπειν αὐτό.
5 Sai ɗaya daga cikin dattawan ya ce mini, “Kada ka yi kuka! Duba, Zakin kabilar Yahuda, da kuma Tushen Dawuda ya ci nasara. Ya iya buɗe naɗaɗɗen littafin da hatimansa bakwai.”
καὶ εἷς ἐκ τῶν πρεσβυτέρων λέγει μοι· μὴ κλαῖε. ἰδοὺ ἐνίκησεν ὁ λέων ὁ (ὢν *k*) ἐκ τῆς φυλῆς Ἰούδα, ἡ ῥίζα Δαυίδ, (ὁ *o*) (ἀνοῖξαι *NK(o)*) τὸ βιβλίον καὶ (λῦσαι *K*) τὰς ἑπτὰ σφραγῖδας αὐτοῦ.
6 Sa’an nan na ga Ɗan Rago, yana kamar an yanka, tsaye a tsakiyar kursiyin, halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan an sun kewaye shi. Yana da ƙahoni bakwai da idanu bakwai, waɗanda suke ruhohi bakwai na Allah da aka aika cikin dukan duniya.
καὶ εἶδον (καὶ ἰδού, *K*) ἐν μέσῳ τοῦ θρόνου καὶ τῶν τεσσάρων ζῴων καὶ ἐν μέσῳ τῶν πρεσβυτέρων ἀρνίον (ἑστηκὸς *NK(o)*) ὡς ἐσφαγμένον (ἔχων *N(k)O*) κέρατα ἑπτὰ καὶ ὀφθαλμοὺς ἑπτὰ (οἵ *NK(o)*) εἰσιν τὰ ἑπτὰ πνεύματα τοῦ θεοῦ (τὰ *k*) (ἀπεσταλμένοι *NK(o)*) εἰς πᾶσαν τὴν γῆν.
7 Ya zo ya karɓi naɗaɗɗen littafin daga hannun dama na wannan wanda yake zaune a kursiyin.
καὶ ἦλθεν καὶ εἴληφεν (τὸ *k*) (βιβλίον *K*) ἐκ τῆς δεξιᾶς τοῦ καθημένου ἐπὶ τοῦ θρόνου.
8 Bayan ya karɓa, sai halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan nan ashirin da huɗu suka fāɗi ƙasa a gaban Ɗan Ragon. Kowannensu yana da garaya kuma suna riƙe da kaskon zinariya cike da turare, waɗanda suke addu’o’in tsarkaka.
καὶ ὅτε ἔλαβεν τὸ βιβλίον, τὰ τέσσαρα ζῷα καὶ οἱ εἴκοσι τέσσαρες πρεσβύτεροι ἔπεσαν ἐνώπιον τοῦ ἀρνίου ἔχοντες ἕκαστος (κιθάραν *N(K)O*) καὶ φιάλας χρυσᾶς γεμούσας θυμιαμάτων αἵ εἰσιν αἱ προσευχαὶ τῶν ἁγίων.
9 Suka rera sabuwar waƙa, “Ka cancanci ka karɓi naɗaɗɗen littafin ka kuma buɗe hatimansa, domin an kashe ka, da jininka kuma ka sayi mutane wa Allah, daga kowace kabila da harshe da mutane da kuma al’umma.
καὶ ᾄδουσιν ᾠδὴν καινὴν λέγοντες· ἄξιος εἶ λαβεῖν τὸ βιβλίον καὶ ἀνοῖξαι τὰς σφραγῖδας αὐτοῦ, ὅτι ἐσφάγης καὶ ἠγόρασας τῷ θεῷ (ἡμᾶς *KO*) ἐν τῷ αἵματί σου ἐκ πάσης φυλῆς καὶ γλώσσης καὶ λαοῦ καὶ ἔθνους
10 Ka mai da su masarauta da kuma firistoci, don su yi wa Allahnmu hidima, kuma za su yi mulki a duniya.”
καὶ ἐποίησας (αὐτοὺς *N(K)O*) τῷ θεῷ ἡμῶν (βασιλείαν *N(K)O*) καὶ ἱερεῖς, καὶ (βασιλεύσουσιν *N(K)(o)*) ἐπὶ τῆς γῆς.
11 Sai na duba na kuma ji muryar mala’iku masu yawa, yawansu kuwa ya kai dubu dubbai, da kuma dubu goma sau dubu goma. Suka kewaye kursiyin da halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan nan.
Καὶ εἶδον καὶ ἤκουσα (ὡς *O*) φωνὴν ἀγγέλων πολλῶν (κύκλῳ *N(k)O*) τοῦ θρόνου καὶ τῶν ζῴων καὶ τῶν πρεσβυτέρων. (καὶ ἦν ὁ ἀριθμὸς αὐτῶν μυριάδες μυριάδων *NO*) καὶ χιλιάδες χιλιάδων
12 Da babbar murya suka rera, “Macancanci ne Ɗan Ragon nan da aka kashe, don yă sami iko da wadata da hikima da ƙarfi da girma da ɗaukaka da kuma yabo!”
λέγοντες φωνῇ μεγάλῃ· ἄξιόν ἐστιν τὸ ἀρνίον τὸ ἐσφαγμένον λαβεῖν τὴν δύναμιν καὶ (τὸν *o*) πλοῦτον καὶ σοφίαν καὶ ἰσχὺν καὶ τιμὴν καὶ δόξαν καὶ εὐλογίαν.
13 Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn g165)
καὶ πᾶν κτίσμα ὃ (ἐστιν *k*) ἐν τῷ οὐρανῷ καὶ (ἐπὶ τῆς γῆς *N(k)O*) καὶ ὑποκάτω τῆς γῆς καὶ ἐπὶ τῆς θαλάσσης (ἅ *k*) (ἐστὶν *ko*) καὶ τὰ ἐν αὐτοῖς (πάντα *N(k)O*) ἤκουσα λέγοντας· τῷ καθημένῳ ἐπὶ (τῷ θρόνῳ *N(k)O*) καὶ τῷ ἀρνίῳ ἡ εὐλογία καὶ ἡ τιμὴ καὶ ἡ δόξα καὶ τὸ κράτος εἰς τοὺς αἰῶνας τῶν αἰώνων (ἀμήν. *O*) (aiōn g165)
14 Sai halittu huɗun nan masu rai suka ce, “Amin”, dattawan kuma suka fāɗi suka yi sujada.
καὶ τὰ τέσσαρα ζῷα (ἔλεγον· *NK(o)*) (τὸ *o*) ἀμήν. καὶ οἱ (εἴκοσιτέσσαρες εἴκοσιτέσσαρες *K*) πρεσβύτεροι ἔπεσαν καὶ προσεκύνησαν (ζῶντι εἰς τοὺς αἰωνας τῶν αἰώνων. *K*)

< Ru’uya ta Yohanna 5 >