< Ru’uya ta Yohanna 5 >

1 Sa’an nan na ga a hannun damar wannan wanda yake zaune a kursiyin naɗaɗɗen littafi da rubutu a ciki da wajensa an kuma hatimce shi da hatimai bakwai.
ᎠᎴ ᎠᎩᎪᎲᎩ ᎪᏪᎵ ᎠᎦᏘᏏᏗᏢ ᎤᏬᏰᏂ ᎤᏒᎦᎸᎩ ᎾᏍᎩ Ꮎ ᎦᏍᎩᎸ ᎤᏬᎵ, ᎭᏫᏂᏗᏢ, ᎠᎴ ᎦᏚᎢᏗᏢ ᎪᏪᎸᎩ ᎦᎵᏉᎩ ᎪᏪᎵ ᏗᏍᏚᏗ ᏓᏍᏚᏛᎩ.
2 Na kuma ga wani babban mala’ika yana shela da babbar murya cewa, “Wa ya cancanta yă ɓalle hatiman nan yă kuma buɗe naɗaɗɗen littafin?”
ᎠᎴ ᏗᎧᎿᎭᏩᏗᏙᎯ ᎤᎵᏂᎩᏛ ᎥᏥᎪᎥᎩ ᎤᏪᎷᎬᎩ ᎠᏍᏓᏯ ᎧᏁᎬᎩ, ᎯᎠ ᏂᎦᏪᏍᎬᎩ, ᎦᎪ ᏰᎵ ᎬᏩᏍᏚᎢᏍᏗ ᎪᏪᎵ, ᎠᎴ ᏗᎬᏩᏲᏍᏙᏗ ᎾᏍᎩ ᏓᏍᏚᏛᎢ?
3 Amma ba wani a sama ko a ƙasa ko a ƙarƙashin ƙasan da ya iya buɗe naɗaɗɗen littafin ko ma yă duba cikinsa.
ᎥᏝᏃ ᎩᎶ ᎦᎸᎳᏗ, ᎠᎴ ᎡᎶᎯ, ᎠᎴ ᎡᎶᎯ ᎭᏫᏂᏗᏢ ᏰᎵ ᎬᏩᏛᏗ ᏱᎨᏎ ᎪᏪᎵ ᎬᏩᏍᏚᎢᏍᏗ, ᎠᎴ ᎾᏍᎩ ᎾᎿᎭᏗᎬᏩᎧᏃᏗ.
4 Na yi ta kuka domin ba a iya samun wanda ya cancanta yă buɗe naɗaɗɗen littafin ko yă duba cikinsa ba.
ᎤᏣᏘᏃ ᏓᏆᏠᏱᎸᎩ, ᏅᏓᎦᎵᏍᏙᏗᏍᎬᎩ ᎩᎶ ᎬᏩᏛᏗ ᏂᎨᏒᎾ ᎨᏒ ᏰᎵ ᎬᏩᏍᏚᎢᏍᏗ ᎠᎴ ᎬᏩᎪᎵᏰᏗ ᎨᏒ ᎪᏪᎵ, ᎠᎴ ᎾᏍᎩ ᎾᎿᎭᏗᎬᏩᎧᏃᏗ.
5 Sai ɗaya daga cikin dattawan ya ce mini, “Kada ka yi kuka! Duba, Zakin kabilar Yahuda, da kuma Tushen Dawuda ya ci nasara. Ya iya buɗe naɗaɗɗen littafin da hatimansa bakwai.”
ᎠᏏᏴᏫᏃ ᎾᏍᎩ ᎫᎾᏛᏐᏅᎯ ᎨᏒ ᎯᎠ ᎾᎩᏪᏎᎸᎩ, ᏞᏍᏗ ᏗᏣᏠᏱᎸᎩ; ᎬᏂᏳᏉ ᏢᏓᏥ ᎤᏃᏕᎾ ᏧᏓ ᎠᏂᎳᏍᏓᎸ ᏅᏓᏳᏓᎴᏅᎯ, ᏕᏫ ᎤᏱᏝᏅᎯ, ᎤᏓᏎᎪᎩᏒ ᎤᏍᏚᎢᏍᏗᏱ ᎪᏪᎵ, ᎠᎴ ᏧᏲᏍᏙᏗᏱ ᎦᎵᏉᎩ ᏂᏓᏍᏚᎲᎢ.
6 Sa’an nan na ga Ɗan Rago, yana kamar an yanka, tsaye a tsakiyar kursiyin, halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan an sun kewaye shi. Yana da ƙahoni bakwai da idanu bakwai, waɗanda suke ruhohi bakwai na Allah da aka aika cikin dukan duniya.
ᎠᎴ ᏓᏆᎧᎿᎭᏅᎩ, ᎠᎴ ᎬᏂᏳᏉ, ᎠᏰᎵ ᎦᏍᎩᎸᎢ ᎠᎴ ᎠᏰᎵ ᏄᎾᏛᏅ ᎾᏍᎩ Ꮎ ᏅᎩ ᎢᏯᏂᏛ ᏗᏅᏃᏛ, ᎠᎴ ᎠᏰᎵ ᎠᏂᏅ ᏧᎾᏛᏐᏅᎯ, ᎥᎦᏙᎬᎩ ᎤᏃᏕᎾ ᎠᎩᎾ, ᎠᎸᎯ ᎢᏳᏍᏗ ᎨᏒᎩ, ᎦᎵᏉᎩ ᏚᎷᎬᎩ, ᎠᎴ ᎦᎵᏉᎩ ᏓᎧᏅᎩ, ᎾᏍᎩ ᎦᎵᏉᎩ ᏗᏓᏅᏙ ᎤᏁᎳᏅᎯ ᏧᏤᎵ ᎦᏛᎦ, ᎾᏍᎩ ᏂᎬᎾᏛ ᎡᎶᎯ ᏗᎦᏅᏒᎯ ᏥᎩ.
7 Ya zo ya karɓi naɗaɗɗen littafin daga hannun dama na wannan wanda yake zaune a kursiyin.
ᎾᏍᎩᏃ Ꮎ ᎤᎷᏨᎩ ᎠᎴ ᎤᏁᏒᎩ ᎪᏪᎵ ᎾᏍᎩ ᎠᎦᏘᏏᏗᏢ ᎤᏬᏰᏂ ᎤᏒᎦᎸ ᎾᏍᎩ Ꮎ ᎦᏍᎩᎸ ᎤᏬᎵ.
8 Bayan ya karɓa, sai halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan nan ashirin da huɗu suka fāɗi ƙasa a gaban Ɗan Ragon. Kowannensu yana da garaya kuma suna riƙe da kaskon zinariya cike da turare, waɗanda suke addu’o’in tsarkaka.
ᎤᏁᏒᏃ ᎪᏪᎵ, ᎾᏍᎩ Ꮎ ᏅᎩ ᎢᏯᏂᏛ ᏗᏅᏃᏛ ᎠᎴ ᏅᎩᏦᏁ ᎢᏯᏂᏛ ᏧᎾᏛᏐᏅᎯ ᎡᎳᏗ ᏓᎾᏓᏅᏅᎩ ᎠᎦᏔᎲ ᎤᏃᏕᎾ ᎠᎩᎾ, ᏗᏂᏁᎯᎭ ᎨᏒᎩ ᏗᎧᏃᎩᏍᏙᏗ, ᎠᎴ ᏗᏖᎵᏙ ᎠᏕᎸ ᏓᎶᏂᎨ ᏗᎪᏢᏔᏅᎯ ᏗᎧᎵᎢ ᎨᏒᎩ ᎠᏜᏓᎦᏩᏒᎩ, ᎾᏍᎩ ᎤᎾᏓᏅᏘ ᎠᎾᏓᏙᎵᏍᏗᏍᎬ ᏥᎩ.
9 Suka rera sabuwar waƙa, “Ka cancanci ka karɓi naɗaɗɗen littafin ka kuma buɗe hatimansa, domin an kashe ka, da jininka kuma ka sayi mutane wa Allah, daga kowace kabila da harshe da mutane da kuma al’umma.
ᎢᏤᏃ ᏗᎧᏃᎩᏍᏗ ᏚᏂᏃᎩᏒᎩ, ᎯᎠ ᏄᏂᏪᏒᎩ; ᏚᏳᎪᏗ ᏂᎯ ᏣᏁᏍᏗᏱ ᎪᏪᎵ ᎠᎴ ᏗᏣᏲᏍᏙᏗᏱ ᏓᏍᏚᎲᎢ; ᎡᏣᎸᎩᏰᏃ, ᎠᎴ ᎤᏁᎳᏅᎯ ᏧᏤᎵ ᏂᏍᎩᏴᏁᎸ ᏣᎩᎬ ᏍᎩᏩᎯᏍᏔᏅ, ᏫᏗᏍᎩᏯᏅᎲ ᏂᎦᏛ ᏓᏂᎳᏍᏓᎳᏩᏗᏒᎢ, ᎠᎴ ᏧᏓᎴᏅᏛ ᏗᏂᏬᏂᏍᎩ ᎨᏒᎢ, ᎠᎴ ᏧᎾᏓᎴᏅᏛ ᏴᏫ, ᎠᎴ ᏧᎾᏓᎴᏅᏛ ᏓᏁᏩᏗᏒᎢ.
10 Ka mai da su masarauta da kuma firistoci, don su yi wa Allahnmu hidima, kuma za su yi mulki a duniya.”
ᎠᎴ ᎣᎦᏁᎳᏅᎯ ᏧᏤᎵ ᎣᎩᎬᏫᏳᎯ ᎠᎴ ᎠᏥᎸ ᎣᏤᎶᎯ ᏂᏍᎩᏴᏁᎸ; ᎠᎴ ᎣᎩᎬᎾᏳᎯ ᎨᏎᏍᏗ ᎡᎶᎯ.
11 Sai na duba na kuma ji muryar mala’iku masu yawa, yawansu kuwa ya kai dubu dubbai, da kuma dubu goma sau dubu goma. Suka kewaye kursiyin da halittu huɗun nan masu rai da kuma dattawan nan.
ᎠᎴ ᏓᏆᎧᎿᎭᏅᎩ, ᎠᎴ ᎠᏆᏛᎦᏅᎩ ᎠᏂᏁᎬ ᎤᏂᏣᏘ ᏗᏂᎧᎿᎭᏩᏗᏙᎯ ᏚᎾᏚᏫᏍᏛ ᎦᏍᎩᎸᎢ, ᎠᎴ ᎠᏂᏁᎬ ᏗᏅᏃᏛ ᎠᎴ ᏧᎾᏛᏐᏅᎯ; ᎯᎠᏃ ᎾᏂᎥᎩ, ᎠᏍᎪᎯ ᎢᏯᎦᏴᎵ ᎤᎶᏏᎶᏛ ᎠᏍᎪᎯ ᎢᏯᎦᏴᎵ, ᎠᎴ ᎠᎦᏴᎵ ᎤᎦᏴᎳᏥᎶᏛ.
12 Da babbar murya suka rera, “Macancanci ne Ɗan Ragon nan da aka kashe, don yă sami iko da wadata da hikima da ƙarfi da girma da ɗaukaka da kuma yabo!”
ᎯᎠ ᎾᏂᏪᏍᎬᎩ ᎠᏍᏓᏯ ᎤᏁᎷᎬᎩ; ᎤᏃᏕᎾ ᎠᎩᎾ ᎠᏥᎸᎯ ᏰᎵᏉ ᎦᏁᎢᏍᏓᏁᏗ ᎤᎵᏂᎩᏗᏳ ᎨᏒ, ᎠᎴ ᎤᏪᎿᎭᎢᏳ ᎨᏒ, ᎠᎴ ᎠᏏᎾᏌᏂᏳ ᎨᏒ, ᎠᎴ ᎬᏩᏄᎸᏗ ᏂᎨᏒᎾ ᎨᏒ, ᎠᎴ ᎦᎸᏉᏗᏳ ᎨᏒ, ᎠᎴ ᎣᏍᏛ ᎧᏁᎢᏍᏓᏁᏗ ᎨᏒᎢ.
13 Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn g165)
ᏂᎦᏗᏳᏃ ᎪᏢᏅᎯ ᎨᏒ ᎦᎸᎳᏗ ᎡᎲ, ᎠᎴ ᎡᎶᎯ ᎡᎲ, ᎠᎴ ᎡᎶᎯ ᎭᏫᏂᏗᏢ ᎡᎲ, ᎠᎴ ᎾᏍᎩ ᎠᎺᏉᎯ ᎠᏁᎲ, ᎠᎴ ᏂᎦᏛ ᎾᎿᎭᎠᏂᏯᎥᎢ, ᎠᏆᏛᎦᏅᎩ ᎯᎠ ᎾᏂᏪᏍᎬᎢ, ᎣᏍᏛ ᎧᏁᎢᏍᏓᏁᏗ ᎨᏎᏍᏗ, ᎠᎴ ᎦᎸᏉᏗᏳ ᎨᏎᏍᏗ, ᎠᎴ ᎦᎸᏉᏙᏗ ᎨᏎᏍᏗ, ᎠᎴ ᎤᎵᏂᎩᏗᏳ ᎨᏎᏍᏗ ᎾᏍᎩ ᎦᏍᎩᎸ ᎤᏬᎵ, ᎠᎴ ᎾᏍᏉ ᎤᏃᏕᎾ ᎠᎩᎾ ᎤᎵᏍᏆᏗᏍᏗ ᏂᎨᏒᎾ ᏂᎪᎯᎸᎢ. (aiōn g165)
14 Sai halittu huɗun nan masu rai suka ce, “Amin”, dattawan kuma suka fāɗi suka yi sujada.
ᏅᎩᏃ ᎢᏯᏂᏛ ᏗᏅᏃᏛ ᎡᎺᏅ ᎤᎾᏛᏅᎩ. ᏅᎩᏦᏁᏃ ᎢᏯᏂᏛ ᏧᎾᏛᏐᏅᎯ ᎡᎳᏗ ᏚᎾᏓᏅᏅᎩ ᎠᎴ ᎤᎾᏓᏙᎵᏍᏓᏁᎸᎩ ᎾᏍᎩ Ꮎ ᏂᎪᎯᎸ ᎤᎵᏍᏆᏗᏍᏗ ᏂᎨᏒᎾ ᎡᎯ.

< Ru’uya ta Yohanna 5 >