< Ru’uya ta Yohanna 4 >
1 Bayan wannan sai na duba, a can kuma a gabana ga ƙofa a buɗe a sama. Sai muryar da na ji da fari da take magana da ni mai kama da busar ƙaho ta ce, “Hauro nan, zan kuma nuna maka abin da lalle zai faru bayan wannan.”
Baada jha mambo agha nalangili, kujha ndiangu udendulibhu kumbinguni. Sauti jha kuanza jhela jhalongelili nani kama tarumbeta, jhikajhajhijobha, “Hidayi apa, nibeta kulasya ghaghibeta kuhomela baada jha mambo agha.”
2 Nan da nan sai ga ni cikin Ruhu, a can a gabana kuwa ga kursiyi a cikin sama da wani zaune a kansa.
Mara jhimonga najhele mu Roho, nabhuene kwajhele ni kiti kya enzi kibhekibhu kumbinguni ni munu akitamili.
3 Wannan mai zama a can kuwa yana da kamannin dutsen yasfa da karneliya. Bakan gizo, mai kama da zumurrudu, ya kewaye kursiyin.
Mmonga jha akitamili abhonekene kama liganga lya yaspi ni akiki. Kwajhele ni upinde bhwa fula ukisyonguiki kiti kya enzi. Upinde bhwa fula bhwabhonekene kama zumaridi.
4 Kewaye da kursiyin kuwa akwai waɗansu kursiyoyi ashirin da huɗu, zaune a kansu kuwa dattawa ashirin da huɗu ne. Suna saye da fararen tufafi suna kuma da rawanin zinariya a kawunansu.
Kukisyonghoka kiti kya enzi kwajhele fiti fya enzi fimehele fengi ishirini na nne, ni bhabhatamili pa fiti fya enzi bhajhele bhaseya ishirini na nne, bhafwekibhu maguanda mabhalafu ni mataji gha dhahabu mu mitu ghiabhu.
5 Daga kursiyin hasken walƙiya yana ta fitowa, da ƙararraki da kuma tsawa. A gaban kursiyin, fitilu bakwai suna ci. Waɗannan ne ruhohi bakwai na Allah.
Kuh'oma mu kiti kya enzi ghyahomili miale ghya radi, lipajhula ni radi. Taa saba sikajhesijhaka palongolo pa kiti kya enzi, taa ambasyo ndo roho saba sya K'yara.
6 Haka kuma a gaban kursiyin akwai wani abu mai kama da tekun gilashi, yana ƙyalli kamar madubi. A tsakiya kuwa, kewaye da kursiyin, akwai halittu huɗu masu rai, cike kuma suna da idanu gaba da baya.
Kabhele pa kiti kya enzi kwajhele ni bahari, jhajhijhele bhuwasi kama kioo. Bhoha kusyongoka kiti kya enzi bhajhele bhenye uhai bhancheche, bhabhamemili mihi palongolo ni kunyuma.
7 Halitta ta fari tana kama da zaki, ta biyun kuwa tana kama da bijimi, ta ukun kuma tana da fuska kamar ta mutum, ta huɗun kuma tana kama da gaggafa mai tashi sama.
Kiumbe ghwa kuanza mwenye uhai ajhele kama Simba, kiumbe ghwa pili mwenye uhai ajhele kama litoli, kiumbe ghwa tatu mwenye uhai pamihu pajhele kama mwanadamu, ni jhola mwenye uhai ghwa nne ajhele kama tai jhaipaa.
8 Kowace a cikin halittu huɗu masu rai ɗin nan tana da fikafikai guda shida, tana kuma cike da idanu a ko’ina, har ma ƙarƙashin fikafikanta. Dare da rana ba sa fasa cewa,
Fiumbe bhenye uhai bhancheche khila mmonga ajhele ni mababatilu sita, bhamemili mihu panani ni pasi paki. Kiru ni musi bhitekalepi kujobha, “Mtakatifu, mtakatifu, mtakatifu ndo Bwana K'yara, mtawala panani pa fyoha, jhaajhele, ni jhajhele ni jhaibeta kuhida.”
9 Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn )
Khila bhwakati fiumbe bhenye uhai bhahomisi utukufu, heshima, ni kushukuru mbele jha jhaatamili pa eku kiti kya enzi, muene jhaitama milele ni daima, (aiōn )
10 sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn )
Bhaseya ishirini na nne bhasujuidi bhene mbele jha muene jhaakitamili kiti kya enzi. Bhajhineme pasi pa muene jhaitama milele ni daima ni kutaga pasi taji sya bhene palongolo pa kiti kya enzi bhikajha bhijobha, (aiōn )
11 “Ya Ubangijinmu da Allahnmu, ka cancanci ɗaukaka da girma da iko, domin ka halicci dukan abubuwa, kuma ta wurin nufinka aka halicce su suka kuma kasance.”
“Wilondeka bhebhe Bwana bhitu ni K'yara ghwitu, kupokela utukufu ni heshima ni nghofu. Kwa kujha ghwafibhombili fenu fyoha, ni kwa mapenzi gha jhobhi, fyajhele na fyabhombibhu.”