< Ru’uya ta Yohanna 4 >

1 Bayan wannan sai na duba, a can kuma a gabana ga ƙofa a buɗe a sama. Sai muryar da na ji da fari da take magana da ni mai kama da busar ƙaho ta ce, “Hauro nan, zan kuma nuna maka abin da lalle zai faru bayan wannan.”
Haniyere il ts'iili, mannwe darotse k'eshets fengesho fa'e b́teshi, shin shishat t teshts gaati k'áárok'o k'ááro hank'o bíeti, «Hakan keer wowe, haniyak woto boosh geyit keewwotsi neesh kitsitwe, »
2 Nan da nan sai ga ni cikin Ruhu, a can a gabana kuwa ga kursiyi a cikin sama da wani zaune a kansa.
manóór shayirots wottdek'i, darotse naashi jooro t bek'i, naashi joratsowere ash iko bedek'tni b́ teshi.
3 Wannan mai zama a can kuwa yana da kamannin dutsen yasfa da karneliya. Bakan gizo, mai kama da zumurrudu, ya kewaye kursiyin.
Naashi jooratse beyiruman aronwere iyasep'diyonat serdesi b́k'awnts shaaw shúts arke b́ teshi, naashi jorman gúúronwere mergdiya eteets b́ k'awnts shaaw shúts arts Ik' edjoko fa'e b́ teshi,
4 Kewaye da kursiyin kuwa akwai waɗansu kursiyoyi ashirin da huɗu, zaune a kansu kuwa dattawa ashirin da huɗu ne. Suna saye da fararen tufafi suna kuma da rawanin zinariya a kawunansu.
mank'o naashi jorman gúúratse hiye awd naashi jorwots fa'ano bo teshi, naashi joratsowere nas' taho tahadek'tswotsnat botokats awntsi akliliyo gúúfdek'ts hiye awd eenashwots bedek'tni bo tesh.
5 Daga kursiyin hasken walƙiya yana ta fitowa, da ƙararraki da kuma tsawa. A gaban kursiyin, fitilu bakwai suna ci. Waɗannan ne ruhohi bakwai na Allah.
Naashi jormanatsnowere awshi p'alk'o, guumonat guumi k'aarwotsk'o guumirwots bo keshfera bo teshi, naashi jorman shinatsnowere aat'iru shawat c'eshwots fa'ano bo tesh, boowere shawat Ik' shayirwotsi.
6 Haka kuma a gaban kursiyin akwai wani abu mai kama da tekun gilashi, yana ƙyalli kamar madubi. A tsakiya kuwa, kewaye da kursiyin, akwai halittu huɗu masu rai, cike kuma suna da idanu gaba da baya.
Naashi jorman shinatsno ayidek't s'ayin mestayiti k'aro fa'e b́ teshi, taalotse, naashi jorman gúúratse, shinonat shútsnowere ay ááwwotsi detsts kashets azeets awdwots fa'ano boteshi.
7 Halitta ta fari tana kama da zaki, ta biyun kuwa tana kama da bijimi, ta ukun kuma tana da fuska kamar ta mutum, ta huɗun kuma tana kama da gaggafa mai tashi sama.
Shints kashets azeetso eesh arika b́teshi, gitelo minz beera bíar, keezelo ash shiits arts shiitso detsfe b́ teshi, awdlo bidiru aakaa arka b́ teshi.
8 Kowace a cikin halittu huɗu masu rai ɗin nan tana da fikafikai guda shida, tana kuma cike da idanu a ko’ina, har ma ƙarƙashin fikafikanta. Dare da rana ba sa fasa cewa,
Awd kashets azetswotswere bo ik ikets shirt bango detsfno bo teshi, bo gúúronat bobangi shirootse ááwo s'eenwtska, t'úwonat aawon, «S'ayinono! S'ayinono! S'ayinono! jam falts doonzo Izar Izewero, teshtso fa'onat weetwonwere» eto need'irakno botesh.
9 Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn g165)
Kashets azeetsmanotswere naashi jooratse beyirwonat dúre dúro b́ borfetso beyirwosh shúúts een woto, mangonat udon bot'intsor, (aiōn g165)
10 sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn g165)
hiye awd eenashúwots dúre dúrosh b́ borfetso beyiru naashi jooratse beyirwo shinats bobaron gúp'gúp'dek't bosagadiri, bo akliliyotsnowere b́ jori shinats gedk'rat hank'o bo etiri, (aiōn g165)
11 “Ya Ubangijinmu da Allahnmu, ka cancanci ɗaukaka da girma da iko, domin ka halicci dukan abubuwa, kuma ta wurin nufinka aka halicce su suka kuma kasance.”
«No doonznat no Ik'o Izar Izewero, jam keewo ni aztsotse Jamkeewonwere azeyat b́ beyir n shúúnon b́ wottsosh shúúts eeno, mangonat angon neesh b́woto geyife» boetfo.

< Ru’uya ta Yohanna 4 >