< Ru’uya ta Yohanna 3 >
1 “Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Sardis, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi, na wanda yake riƙe da ruhohi bakwai na Allah da kuma taurari bakwai. Na san ayyukanka; ana ganinka kamar rayayye, amma kai matacce ne.
“Tuliskanlah kepada malakait jemaat Sardis: Inilah yang dikatakan Dia yang memiliki seluruh kuasa Allah dan ketujuh jemaat: Aku tahu apa yang telah kalian capai, dan kalian memberikan penampilan hidup — tetapi pada kenyataannya kalian sudah mati.
2 Ka farka! Ka ƙarfafa abin da ya rage wanda kuma yake bakin mutuwa, don ban ga ayyukanka cikakke ne ba a gaban Allahna.
Hiduplah kembali, dan cobalah selamatkan segala sesuatu yang hampir mati! Sebab Aku temukan bahwa dari sudut pandang Allah-Ku, tidak ada yang telah kalian lakukan telah selesai.
3 Saboda haka, ka tuna fa, abin da ka karɓa ka kuma ji; ka yi biyayya da shi, ka kuma tuba. Amma in ba ka farka ba, zan zo kamar ɓarawo, ba kuwa za ka san lokacin da zan zo maka ba.
Jadi biarlah kalian saling mengingatkan cara pesan ini sampai kepada kalian, dan tentang yang sudah kalian dengar. Taatilah firman yang sudah kalian dengar, dan bertobatlah. Jika kalian tidak waspada, Aku akan datang di saat yang tidak kalian duga sama seperti seorang pencuri, dan kalian tidak akan tahu saatnya ketika Aku datang kembali!
4 Duk da haka kana da mutane kima cikin Sardis waɗanda ba su ɓata tufafinsu ba. Za su yi tafiya tare da ni, saye da fararen tufafi, don sun cancanta.
Tetapi ada beberapa di antara kalian di Sardis yang tidak merusak pakaian mereka, dan mereka akan berjalan bersamaku dengan pakaian putih, karena mereka pantas melakukannya.
5 Wanda ya ci nasara, kamar su, za a sanya masa fararen tufafi. Ba zan taɓa share sunansa daga cikin littafin rai ba, sai dai zan shaida sunansa a gaban Ubana da mala’ikunsa.
Mereka yang menang akan berpakaian putih seperti ini. Nama mereka tidak akan dihapus dari kitab kehidupan, dan Aku akan berbicara atas nama mereka di hadapan Bapa-Ku dan para malaikat-Nya.
6 Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.
Jika kalian memiliki telinga, dengarkan apa yang dikatakan Roh kepada jemaat.
7 “Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Filadelfiya, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi, na wanda yake mai tsarki da kuma gaskiya, wanda yake riƙe da mabuɗin Dawuda. Abin da ya buɗe ba mai rufewa, abin da kuma ya rufe ba mai buɗewa.
Tuliskanlah kepada malakait jemaat Filadelfia: Inilah yang dikatakan Dia Yang Kudus dan Yang Benar. Dialah yang memegang kunci Daud. Dia dapat membuka pintu dan tidak seorangpun dapat menutupnya, demikian juga jika Dia menutup pintu, tidak seorangpun yang bisa membukanya.
8 Na san ayyukanka. Duba, na sa a gabanka buɗaɗɗen ƙofa wadda ba mai iya rufewa. Na san cewa kana da ɗan ƙarfi, duk da haka ka kiyaye maganata ba ka kuwa yi mūsun sunana ba.
Aku tahu segala pencapaianmu — dengar, Aku sudah membuka sebuah pintu yang tidak bisa ditutup oleh seorangpun. Aku tahu bahwa kekuatan kalian sedikit, tetapi kalian melakukan perintah-Ku, dan tidak menyangkal-Ku.
9 Zan sa waɗanda suke na majami’ar Shaiɗan, waɗanda suke cewa su Yahudawa ne alhali kuwa ba haka ba ne, sai dai maƙaryata, zan sa su zo su fāɗi a ƙasa a gabanka su kuma shaida cewa na ƙaunace ka.
Dari jemaat Iblis akan Aku bawa mereka yang berkata bahwa mereka adalah orang Yahudi, tetapi bukan, melainkan para pembohong, untuk datang dan menyembah di hadapan kalian, sehingga mereka akan mengakui bahwa Aku mengasihi kalian.
10 Da yake ka kiyaye umarnina ta wurin jimrewa, ni ma zan tsare ka daga lokacin nan na gwaji wanda zai zo bisan dukan duniya don a gwada waɗanda suke zama a duniya.
Sebab kalian sudah menaati perintah-Ku untuk tetap bertahan, Aku akan memelihara kalian selama waktu pencobaan yang akan dialami oleh seluruh dunia.
11 Ina zuwa ba da daɗewa ba. Ka riƙe abin da kake da shi, don kada wani ya karɓe rawaninka.
Aku akan datang segera! Tetaplah bertahan dengan segala yang sudah kalian miliki, sehingga tidak seorangpun yang akan mengambil mahkotamu.
12 Duk wanda ya ci nasara zan mai da shi ginshiƙi a haikalin Allahna. Ba kuwa zai sāke barin wurin ba. Zan rubuta a kansa sunan Allahna da kuma sunan birnin Allahna, sabuwar Urushalima, wadda take saukowa daga sama daga Allahna; ni kuma zan rubuta a kansa sabon sunana.
Kepada mereka yang bisa bertahan sampai akhir dan menang akan Aku jadikan seperti tiang utama di Rumah Allah. Mereka tidak perlu pergi lagi. Aku akan menuliskan pada mereka nama Allah-Ku, nama kota Allah-Ku yang disebut Yerusalem Baru. Kota yang akan turun dari surga dari Allah-Ku, dan juga nama baru-Ku akan Aku tulis pada mereka.
13 Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.
Jika kalian memiliki telinga, dengarkan apa yang dikatakan Roh kepada jemaat.
14 “Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Lawodiseya, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomina Amin, amintaccen mashaidi mai gaskiya, da kuma mai mulkin halittar Allah.
Tuliskanlah kepada malakait jemaat Laodikia: Inilah yang dikatakan Sang Amin, yang bisa dipercaya, saksi yang benar, penguasa tertinggi dari ciptaan Allah:
15 Na san ayyukanka, ba ka da sanyi ba ka kuma da zafi. Na so da kai ɗaya ne daga ciki, ko sanyi, ko zafi!
Aku tahu segala yang sudah selesai kalian kerjakan — secara rohani kalian tidak panas ataupun dingin. Alangkah baiknya jika kalian panas atau dingin!
16 Amma domin kana tsaka-tsaka ba zafi ba, ba kuma sanyi ba, ina dab da tofar da kai daga bakina.
Tetapi oleh karena kalian suam-suam kukua, tidak panas ataupun dingin, Aku akan memuntahkanmu dari mulutku.
17 Ka ce, ‘Ina da arziki; na sami dukiya ba na kuma bukatar kome.’ Amma ba ka gane ba cewa kai matsiyaci ne, abin tausayi, matalauci, makaho kana kuma tsirara.
Kalian sendiri berpikir, ‘Aku kaya, hartaku banyak, dan aku tidak membutuhkan apa-apa.’ Tetapi kalian tidak tahu bahwa sesungguhnya kalian ini sengsara dan menyedihkan dan miskin dan buta dan telanjang.
18 Na shawarce ka ka sayi zinariyar da aka tace cikin wuta daga gare ni, don ka yi arziki; da fararen tufafi ka sa, don ka rufe kunyar tsirancinka; da kuma maganin ido ka sa a idanunka, don ka gani.
Aku nasihatkan kalian untuk menukar harta dunia kalian dengan emas-Ku yang sudah dimurnikan dalam api sehingga kalian benar-benar kaya; juga baju putih agar kalian benar-benar berpakaian, dan ketelanjangan dan aib kalian tertutupi; juga salep untuk dioleskan pada mata kalian sehingga kalian dapat melihat.
19 Waɗanda nake ƙauna su nake tsawata wa, nake kuma horo. Saboda haka ka yi himma ka tuba.
Aku mengoreksi dan menertiban mereka yang Aku kasihi. Jadi benar-benar tulus, dan bertobatlah.
20 Ga ni! Ina tsaye a bakin ƙofa, ina ƙwanƙwasawa. Duk wanda ya ji muryata ya kuma buɗe ƙofar, zan shiga in kuma ci tare da shi, shi kuma tare da ni.
Dengar, Aku berdiri di depan pintu dan mengetuknya. Jika seseorang mendengar suara-Ku memanggil dan membuka pintu, Aku akan masuk dan makan bersama mereka, dan mereka akan makan bersama-Ku
21 Duk wanda ya ci nasara, zan ba shi ikon zama tare da ni a kursiyina, kamar yadda na ci nasara, kuma ina zaune tare da Ubana a kursiyinsa.
Mereka yang bisa menang dalam masa pencobaan akan duduk bersama-Ku di sisi tahta-Ku, seperti ketika Aku menang dan duduk di sebelah kanan tahta Bapa-Ku.
22 Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.”
Jika kalian memiliki telinga, dengarkan apa yang dikatakan Roh kepada jemaat.”