< Ru’uya ta Yohanna 22 +

1 Sai mala’ikan ya nuna mini kogin ruwan rai, mai ƙyalli kamar madubi, yana gangarawa daga kursiyin Allah da na Ɗan Ragon,
Kange umunyamola akanisonile ikikogha kya malenga gha vwumi, amalenga ghakale ghing'ala ndavule ibingabinga. Ghakale ghisalalika kuhuma mukitengo kya vutua ikya Nguluve nikya Mwana Ng'olo.
2 yana bin tsakiyar babban titi na birnin. A kowane gefen kogin akwai itacen rai mai ba da’ya’ya goma sha biyu, yana ba da’ya’yansa kowane wata. Ganyayen itacen kuwa saboda warkar da al’ummai ne.
Kukilila pakate na kate pa mpulo ghwa likaja. Mulubale mukighavo paghulyale nu mpiki ghwa ughwa vwumi, ghuno ghukomile imeke kijigho kimo ni vili, kange ghukomile imeke kila mweesi. Amatundu gha m'piki vwimila vwa vupoki ughwa va panji.
3 Ba za a ƙara samun la’ana ba. Kursiyin Allah da na Ɗan Ragon zai kasance a cikin birnin, bayinsa kuma za su yi masa hidima.
Kange napiliva nulughuno lwelyoni lula. Ikitengo ikya vutua ikya Nguluve ni kya Mwana Ng'olo kiva mun'kate mulikaja, navavombi va mwene viku m'bombelagha.
4 Za su ga fuskarsa, sunansa kuma zai kasance a goshinsu.
Vikuvuvona uvweni vwa mwene, ni litavua lya mwene liva pakyanya pa fipelua fya vweni vuvanave.
5 Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
Napiliva nikilo kange; nambe napiliva nuvufumbue vwa lumuli lwa tala nambe lijuva ulwakuva u Mutwa Nguluve imulika muvanave. Vope vitema kuvusila nakusila. (aiōn g165)
6 Mala’ikan ya ce mini, “Waɗannan kalmomi amintattu ne gaskiya ne kuma. Ubangiji, Allahn ruhohin annabawa, ya aiki mala’ikansa, don yă nuna wa bayinsa abubuwan da za su faru nan ba da daɗewa ba.”
Umunyamola akam'bula, “Amasio agha ghakyang'haani kange lweli. Mutwa Nguluve ughwa mhepo ghwa vavili akamwomwola umunyamola ghwa mwene kuku vasona avavombi va mwene kino kihumila pavupipi”
7 “Ga shi! Ina zuwa da wuri! Mai albarka ne wanda yake kiyaye kalmomin annabcin da suke cikin wannan littafi.”
“Lolagha! Nikwisa ng'aning'ani! Afunyilue umwene juno ileva amasio gha vavili avakitabu iiki.”
8 Ni, Yohanna, na ji, na kuma ga abubuwan nan. Kuma sa’ad da na ji, na kuma gan su, sai na fāɗi a ƙasa a gaban mala’ikan da yake nuna mini su, don in yi sujada.
Une, Yohana, nejuno nilyapulike nakulola agha. Nilyatile nipulike na kughagha, nilyaghwile pasi june pavulongolo pamaghulu gha vanyamola kukufunya, umunyamola juno alyasonile iisi.
9 Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni abokin bautarku ne, kai da’yan’uwanka annabawa, da kuma waɗanda suke kiyaye kalmomin wannan littafi. Allah za ka yi wa sujada!”
Akam'bula, “Nungavombaghe vule vule! Une nilim'bombinino, palikimo navanyalukolo vako avavili, palikimo navala vano vikughapulika amasio gha kitabu iiki. Ifunyaghe kwa Nguluve!”
10 Sa’an nan ya gaya mini cewa, “Kada ka rufe kalmomin annabcin littafin nan, domin lokaci ya yi kusa.
Akam'bula, “Nungakanyaghe umuhuli amasio amasio gha vuvili uvwa kitabu iiki, ulwakuva unsiki ghuseghelile.
11 Duk mai yin laifi yă ci gaba da yin laifi; duk mai aikata ƙazanta yă ci gaba da aikata ƙazanta. Duk mai aikata abin da yake daidai, yă ci gaba da aikata abin da yake daidai. Kuma duk wanda yake mai tsarki, yă ci gaba da yin abin da yake da tsarki.”
Unsila ghwa kyang'haani, ajighaghe kuva nsila ghwa kyang'haani. Juno nyali mumikalile, ajighaghe nyali mumikalile. Unyavwakyang'haani, ajighaghe kuva nuvwakyang'haani. juno mwimike, ajighaghe kuuva mwimike.
12 “Ga shi, ina zuwa da wuri! Ladan da zan bayar yana tare da ni, kuma zan ba wa kowa gwargwadon abin da ya yi.
“Lolagha! Nikwisa linolino. Uluhombo lwango lulipalikimo nune, kukumomba umuunhu ghweni kuling'ana nakino akavombile.
13 Ni ne Alfa da kuma Omega, na Fari da kuma na Baya, Farko da kuma Ƙarshe.
Une ne Alfa kange Omega, ghwavutengulilo kange ghwa vusililo, vutengulilo kange vusililo.
14 “Masu albarka ne waɗanda suka wanke tufafinsu, don su sami izinin ci daga itacen rai su kuma shiga birnin ta ƙofofi.
Vafunyilue vala vano visuka amenda gha vanave ulwakuuti vave nuvutavulilua vwa kulia kuhuma mum'poki ghwa vwumi na pikilingila ilikaja kukilila pa mulyango.
15 Waɗanda suke waje kuwa karnuka ne, masu sihiri, masu fasikanci, masu kisankai, masu bautar gumaka, da duk wanda yake ƙaunar ƙarya yake kuma aikata ta.
Kunji kuli mbua, vahavi, vavwafu, avabudi, vanofikufunya kufihwani, umuunhu ghweni juno inoghelua kange juno ikwolelela uvwolesi vwa vudesi
16 “Ni, Yesu, na aiko mala’ikana ya ba ka wannan shaida saboda ikkilisiyoyi. Ni ne Tushe da kuma Zuriyar Dawuda, da kuma Tauraron Asubahi mai haske.”
Une, Yesu, nimwomwile umunyamola ghwango kukwolelela sooni isi ku ng'ong'ano. Une nili lilela ghwa vuholua vwa Daudi, Nondue ja Lwakilo jino jimulika.”
17 Ruhu da kuma amarya suna cewa, “Zo!” Duk wanda ya ji kuwa, yă ce, “Zo!” Duk mai jin ƙishirwa, yă zo; duk mai bukata kuma, yă ɗibi ruwan rai kyauta.
Umhepo nu Minja ghwa vutolani iiti, “Isa!” Ghoope juno ipulika ijova, “Isa!” Ghweni unya kyumilua, pe isaghe, nambe ghweni juno inoghelua, ghwe akave amalenga gha vwumi vuvule.
18 Ina yin wa duk wanda ya ji kalmomin annabcin wannan littafi gargaɗi. Duk wanda ya ƙara wani abu a kansu, Allah zai ƙara masa annoban da aka bayyana a littafin nan.
Nikumwolelela ghweni juno ipulika amasio gha vuvili ghwa kitabu iiki: Nave umuunhu ghweni ikwongelesia mu iisi, u Nguluve ikumwongelesiagha imumuko sino silembilue mukitabu iki.
19 Duk wanda kuma ya yi ragi a kalmomi daga littafin annabcin nan, Allah zai ɗauke rabonsa na itacen rai da kuma na birnin nan mai tsarki, waɗanda aka bayyana a littafin nan.
Nave umuunhu ghweni ikughavusia amasio gha kitabu iiki ikya vuvili, u Nguluve ivusia pa vuvo vwamwene mum'piki ghwa vwumi na mulikaja ilyimike, lino imola salyene silembilue mun'kate mu kitabu iki.
20 Shi da ya shaida waɗannan abubuwa ya ce, “I, ina zuwa da wuri.” Amin. Zo, Ubangiji Yesu!
Umwene juno ikwolelela sooni isi ijova, “Ena!” Sikwisa linolino.” Ameni, Mutua Yesu!
21 Alherin Ubangiji Yesu yă kasance tare da mutanen Allah. Amin.
Ulusungu lwa Mutwa Yesu luvisaghe nu muunhu ghweeni. Ameni.

< Ru’uya ta Yohanna 22 +