< Ru’uya ta Yohanna 22 +
1 Sai mala’ikan ya nuna mini kogin ruwan rai, mai ƙyalli kamar madubi, yana gangarawa daga kursiyin Allah da na Ɗan Ragon,
Bibe bikadura ka Asere ma bezum uraba umei mivai, mei lau. unu suso anyimo ukpanku wa Asere nan uvani ubizara.
2 yana bin tsakiyar babban titi na birnin. A kowane gefen kogin akwai itacen rai mai ba da’ya’ya goma sha biyu, yana ba da’ya’yansa kowane wata. Ganyayen itacen kuwa saboda warkar da al’ummai ne.
Atii una unipin me kondi niya nikira nuraba me nizin unu titi ivai, sa uyozo ahava ukirau in ware, uya upe ma va mutiti me barki ubara anabu.
3 Ba za a ƙara samun la’ana ba. Kursiyin Allah da na Ɗan Ragon zai kasance a cikin birnin, bayinsa kuma za su yi masa hidima.
Ucara uka zoni. ukpanku Asere nan uvani ubizara udi rani anyimo anipin me arere ameme wadi wuzi me katuma.
4 Za su ga fuskarsa, sunansa kuma zai kasance a goshinsu.
Wadi iri muhenu mumeme, niza numeme itini iweme.
5 Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn )
Niye nika rani ba, wadda nyara me mada mupittida nan mu wui ba barki sa Ogomo Asere madi nya we masa. wadi wuzi tigomo tuzatu mara. (aiōn )
6 Mala’ikan ya ce mini, “Waɗannan kalmomi amintattu ne gaskiya ne kuma. Ubangiji, Allahn ruhohin annabawa, ya aiki mala’ikansa, don yă nuna wa bayinsa abubuwan da za su faru nan ba da daɗewa ba.”
Bibe bikadura ka Asere ma gun mi “Tize tigeme tiririn tini tikadura, Ugomo Asere, Asere ibe yanu kuzuzo utize ta Asere, ma tuma bibe bikadura kameme ma bzi arere ameme imumme sa i eze sarki udaddankino”.
7 “Ga shi! Ina zuwa da wuri! Mai albarka ne wanda yake kiyaye kalmomin annabcin da suke cikin wannan littafi.”
Ira in eze sarki udaddankino unu ugangon mani desa ma tarsa tize tutakarda ugeme”.
8 Ni, Yohanna, na ji, na kuma ga abubuwan nan. Kuma sa’ad da na ji, na kuma gan su, sai na fāɗi a ƙasa a gaban mala’ikan da yake nuna mini su, don in yi sujada.
Ma Yahaya mani makuna makuri ma ira timum tigeme s makunna ma ira tini in rizi atibuna tibibe bikadura ira tini in rizi atibura tibibe bikadura ka Asere sa ma bezun in wuzi me ninonzo.
9 Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni abokin bautarku ne, kai da’yan’uwanka annabawa, da kuma waɗanda suke kiyaye kalmomin wannan littafi. Allah za ka yi wa sujada!”
Ma gun mi “Kati uwuzi anime ba, mi uroni unirere mabi nigomo nabu nan anu henu uweme anu kurzuzo utize tutakarda ugeme, wa wuzi Asere ninonzo”
10 Sa’an nan ya gaya mini cewa, “Kada ka rufe kalmomin annabcin littafin nan, domin lokaci ya yi kusa.
Ma gun me “Kati u impi u inko utize tutakarda ugeme barki sa uganiya wa aye manu.
11 Duk mai yin laifi yă ci gaba da yin laifi; duk mai aikata ƙazanta yă ci gaba da aikata ƙazanta. Duk mai aikata abin da yake daidai, yă ci gaba da aikata abin da yake daidai. Kuma duk wanda yake mai tsarki, yă ci gaba da yin abin da yake da tsarki.”
De sa ma zome ini ruba ubenki ba ca ma riaje unu zatu benkimi, unu ma dini ca mariaje inma dini mame, unu iriba ubenki ca mariaje ini ruba ubenki, de sa mazi lau ca mariaje unu lau”.
12 “Ga shi, ina zuwa da wuri! Ladan da zan bayar yana tare da ni, kuma zan ba wa kowa gwargwadon abin da ya yi.
“Ira, inze a'aname, ukalum um uzi nan mi, indi nya kondevi anyo akatuma sa ma wuza.
13 Ni ne Alfa da kuma Omega, na Fari da kuma na Baya, Farko da kuma Ƙarshe.
Mimani Alpha nan Omega, Utuba nan Umasirka.
14 “Masu albarka ne waɗanda suka wanke tufafinsu, don su sami izinin ci daga itacen rai su kuma shiga birnin ta ƙofofi.
Anu reaje wani ande sa wa kpicu tidibi tuweme bati wakem unā ware ahira utiti ivai wa kuri wa ribe atina tukum tini pin me.
15 Waɗanda suke waje kuwa karnuka ne, masu sihiri, masu fasikanci, masu kisankai, masu bautar gumaka, da duk wanda yake ƙaunar ƙarya yake kuma aikata ta.
A matara iwoci ini bere irani, anu tarsa umakiri, utarsa uma bura, anu huza anu vat nan de sa ma hem unu zatu ukadure.
16 “Ni, Yesu, na aiko mala’ikana ya ba ka wannan shaida saboda ikkilisiyoyi. Ni ne Tushe da kuma Zuriyar Dawuda, da kuma Tauraron Asubahi mai haske.”
Mi Yeso matuma bibe bikadura kam ma buki shi timum tigeme barki anu tarsa Asere mimani nitini nan iruba i dauda biwirang busana ahira bima sa”
17 Ruhu da kuma amarya suna cewa, “Zo!” Duk wanda ya ji kuwa, yă ce, “Zo!” Duk mai jin ƙishirwa, yă zo; duk mai bukata kuma, yă ɗibi ruwan rai kyauta.
Bibe nan nunce uso wa gu, “Aye!” ca de sa makunna ma gu, “Aye” vat una niwe nimei nan de sa manyara ca makem mei mivai unyanki.
18 Ina yin wa duk wanda ya ji kalmomin annabcin wannan littafi gargaɗi. Duk wanda ya ƙara wani abu a kansu, Allah zai ƙara masa annoban da aka bayyana a littafin nan.
Inzin nuboo vat unu kunna u inko utize tutakarda ugeme ingi uye makinkin anice nume, Asere adi kinkin me tikoni sa a nyerte anyimo utakurda me.
19 Duk wanda kuma ya yi ragi a kalmomi daga littafin annabcin nan, Allah zai ɗauke rabonsa na itacen rai da kuma na birnin nan mai tsarki, waɗanda aka bayyana a littafin nan.
Ingi uye ma kaska tize tutakarda u inko utize, Asere madi kaska me ukalum wa nyimo utiti ivai anyimo apin nunu-ulan de sa anyertike anyimo utakarda.
20 Shi da ya shaida waɗannan abubuwa ya ce, “I, ina zuwa da wuri.” Amin. Zo, Ubangiji Yesu!
De sa ma buki timum tigeme ma gu “E! inboo shi sarki udaddankino” uUcukuno anime! Aye Ugomo Asere Yeso!
21 Alherin Ubangiji Yesu yă kasance tare da mutanen Allah. Amin.
Imum ihuma Ugomo Asere Yeso icukuno nigome nan shi wan kondevi Ucukuno anime.