< Ru’uya ta Yohanna 19 >

1 Bayan wannan sai na ji abin da ya yi kamar ƙasaitaccen taron mutane a sama, suna cewa, “Halleluya! Ceto da ɗaukaka da iko sun tabbata ga Allahnmu,
تَتَح پَرَں سْوَرْگَسْتھاناں مَہاجَنَتایا مَہاشَبْدو یَں مَیا شْرُوتَح، بْرُوتَ پَریشْوَرَں دھَنْیَمْ اَسْمَدِییو یَ اِیشْوَرَح۔ تَسْیابھَوَتْ پَرِتْراناں پْرَبھاوَشْچَ پَراکْرَمَح۔
2 gama hukuncinsa daidai ne, mai adalci kuma. Ya hukunta babbar karuwan nan wadda ta ɓata duniya da zinace zinacenta. Ya rama jinin bayinsa a kanta.”
وِچاراجْناشْچَ تَسْیَیوَ سَتْیا نْیایّا بھَوَنْتِ چَ۔ یا سْوَویشْیاکْرِیابھِشْچَ وْیَکَروتْ کرِتْسْنَمیدِنِیں۔ تاں سَ دَنْڈِتَوانْ ویشْیاں تَسْیاشْچَ کَرَتَسْتَتھا۔ شونِتَسْیَ سْوَداساناں سَںشودھَں سَ گرِہِیتَوانْ۔۔
3 Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn g165)
پُنَرَپِ تَیرِدَمُکْتَں یَتھا، بْرُوتَ پَریشْوَرَں دھَنْیَں یَنِّتْیَں نِتْیَمیوَ چَ۔ تَسْیا داہَسْیَ دھُومو سَو دِشَمُورْدّھوَمُدیشْیَتِ۔۔ (aiōn g165)
4 Dattawan nan ashirin da huɗu da halittu huɗun nan masu rai suka fāɗi suka yi wa Allah sujada, wannan da yake zaune a kursiyi. Suka tā da murya suka ce, “Amin, Halleluya!”
تَتَح پَرَں چَتُرْوِّںشَتِپْراچِیناشْچَتْوارَح پْرانِنَشْچَ پْرَنِپَتْیَ سِںہاسَنوپَوِشْٹَمْ اِیشْوَرَں پْرَنَمْیاوَدَنْ، تَتھاسْتُ پَرَمیشَشْچَ سَرْوَّیریوَ پْرَشَسْیَتاں۔۔
5 Sa’an nan wata murya ta fito daga kursiyin, tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, dukanku da kuke bayinsa, ku da kuke tsoronsa, babba da yaro!”
اَنَنْتَرَں سِںہاسَنَمَدھْیادْ ایشَ رَوو نِرْگَتو، یَتھا، ہے اِیشْوَرَسْیَ داسییاسْتَدْبھَکْتاح سَکَلا نَراح۔ یُویَں کْشُدْرا مَہانْتَشْچَ پْرَشَںسَتَ وَ اِیشْوَرَں۔۔
6 Sai na ji wani abu mai ƙara kamar ƙasaitaccen taron mutane, kamar rurin ruwaye masu gudu da kuma kamar bugun tsawa mai ƙarfi, suna tā da murya suna cewa, “Halleluya! Gama Ubangiji Allahnmu Maɗaukaki ne yake mulki.
تَتَح پَرَں مَہاجَنَتایاح شَبْدَ اِوَ بَہُتویانانْچَ شَبْدَ اِوَ گرِرُتَرَسْتَنِتانانْچَ شَبْدَ اِوَ شَبْدو یَں مَیا شْرُتَح، بْرُوتَ پَریشْوَرَں دھَنْیَں راجَتْوَں پْراپْتَوانْ یَتَح۔ سَ پَرَمیشْوَرو سْماکَں یَح سَرْوَّشَکْتِمانْ پْرَبھُح۔
7 Bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna mu kuma ɗaukaka shi! Domin lokacin auren Ɗan Ragon ya yi, amaryarsa kuwa ta shirya kanta.
کِیرْتَّیامَح سْتَوَں تَسْیَ ہرِشْٹاشْچولّاسِتا وَیَں۔ یَنْمیشَشاوَکَسْیَیوَ وِواہَسَمَیو بھَوَتْ۔ واگْدَتّا چابھَوَتْ تَسْمَے یا کَنْیا سا سُسَجِّتا۔
8 Aka ba ta lallausan lilin, mai haske da tsabta ta sanya.” (Lallausan lilin yana misalta ayyukan adalci na tsarkaka.)
پَرِدھانایَ تَسْیَے چَ دَتَّح شُبھْرَح سُچیلَکَح۔۔
9 Sai mala’ikan ya ce mini, “Rubuta, ‘Masu albarka ne waɗanda aka gayyace su zuwa bikin auren Ɗan Ragon!’” Sai ya ƙara da cewa, “Waɗannan su ne kalmomin Allah da gaske.”
سَ سُچیلَکَح پَوِتْرَلوکاناں پُنْیانِ۔ تَتَح سَ مامْ اُکْتَوانْ تْوَمِدَں لِکھَ میشَشاوَکَسْیَ وِواہَبھوجْیایَ یے نِمَنْتْرِتاسْتے دھَنْیا اِتِ۔ پُنَرَپِ مامْ اَوَدَتْ، اِمانِیشْوَرَسْیَ سَتْیانِ واکْیانِ۔
10 Da wannan sai na fāɗi a gabansa, don in yi masa sujada. Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni ma abokin bauta ne da kai da kuma’yan’uwanka waɗanda suke riƙe da shaidar Yesu. Ka yi wa Allah sujada! Domin shaidar Yesu ita ce ruhun annabci.”
اَنَنْتَرَں اَہَں تَسْیَ چَرَنَیورَنْتِکے نِپَتْیَ تَں پْرَنَنْتُمُدْیَتَح۔ تَتَح سَ مامْ اُکْتَوانْ ساوَدھانَسْتِشْٹھَ مَیوَں کُرُ یِیشوح ساکْشْیَوِشِشْٹَیسْتَوَ بھْراترِبھِسْتْوَیا چَ سَہَداسو ہَں۔ اِیشْوَرَمیوَ پْرَنَمَ یَسْمادْ یِیشوح ساکْشْیَں بھَوِشْیَدْواکْیَسْیَ سارَں۔
11 Sai na ga sama a buɗe can kuwa a gabana ga farin doki, sunan mahayinsa Mai Aminci da Mai Gaskiya ne. Da adalci yake shari’a yake kuma yaƙi.
اَنَنْتَرَں مَیا مُکْتَح سْوَرْگو درِشْٹَح، ایکَح شْویتَوَرْنو شْوو پِ درِشْٹَسْتَدارُوڈھو جَنو وِشْواسْیَح سَتْیَمَیَشْچیتِ نامْنا کھْیاتَح سَ یاتھارْتھْیینَ وِچارَں یُدّھَنْچَ کَروتِ۔
12 Idanunsa sun yi kamar harshen wuta, a kansa kuwa akwai rawani masu yawa. Yana da suna rubuce a kansa da babu wanda ya sani sai dai shi.
تَسْیَ نیتْرے گْنِشِکھاتُلْیے شِرَسِ چَ بَہُکِرِیٹانِ وِدْیَنْتے تَتْرَ تَسْیَ نامَ لِکھِتَمَسْتِ تَمیوَ وِنا ناپَرَح کو پِ تَنّامَ جاناتِ۔
13 Yana saye da rigar da aka tsoma a jini, sunansa kuwa Kalman Allah ne.
سَ رُدھِرَمَگْنینَ پَرِچّھَدیناچّھادِتَ اِیشْوَرَوادَ اِتِ نامْنابھِدھِییَتے چَ۔
14 Mayaƙan sama suna biye da shi, suna hawan fararen dawakai, saye da fararen tufafi masu tsabta na lallausan lilin.
اَپَرَں سْوَرْگَسْتھَسَینْیانِ شْویتاشْوارُوڈھانِ پَرِہِتَنِرْمَّلَشْویتَسُوکْشْمَوَسْتْرانِ چَ بھُوتْوا تَمَنُگَچّھَنْتِ۔
15 Daga bakinsa takobi mai kaifi ya fito. Da shi zai karkashe al’ummai. “Zai yi mulkinsu da sandan sarautar ƙarfe.” Yana tattake wurin matsin ruwan inabi na fushin Allah Maɗaukaki.
تَسْیَ وَکْتْرادْ ایکَسْتِیکْشَنَح کھَنْگو نِرْگَچّھَتِ تینَ کھَنْگینَ سَرْوَّجاتِییاسْتیناگھاتِتَوْیاح سَ چَ لَوہَدَنْڈینَ تانْ چارَیِشْیَتِ سَرْوَّشَکْتِمَتَ اِیشْوَرَسْیَ پْرَچَنْڈَکوپَرَسوتْپادَکَدْراکْشاکُنْڈے یَدْیَتْ تِشْٹھَتِ تَتْ سَرْوَّں سَ ایوَ پَدابھْیاں پِنَشْٹِ۔
16 A rigarsa da kuma a cinyarsa akwai wannan suna a rubuce, Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji.
اَپَرَں تَسْیَ پَرِچّھَدَ اُرَسِ چَ راجْناں راجا پْرَبھُوناں پْرَبھُشْچیتِ نامَ نِکھِتَمَسْتِ۔
17 Na kuma ga wani mala’ika tsaye a cikin rana, wanda ya yi kira da babbar murya ga dukan tsuntsaye da suke tashi sama a tsakiyar sararin sama cewa, “Ku zo, ku taru don babban bikin nan na Allah,
اَنَنْتَرَں سُورْیّے تِشْٹھَنْ ایکو دُوتو مَیا درِشْٹَح، آکاشَمَدھْیَ اُڈِّییَمانانْ سَرْوّانْ پَکْشِنَح پْرَتِ سَ اُچَّیحسْوَرینیدَں گھوشَیَتِ، اَتْراگَچّھَتَ۔
18 don ku ci naman sarakuna, jarumawa, da kuma manyan mutane, na dawakai da mahayansu, da kuma naman dukan mutane,’yantacce da bawa, babba da yaro.”
اِیشْوَرَسْیَ مَہابھوجْیے مِلَتَ، راجْناں کْرَوْیانِ سیناپَتِیناں کْرَوْیانِ وِیراناں کْرَوْیانْیَشْواناں تَدارُوڈھانانْچَ کْرَوْیانِ داسَمُکْتاناں کْشُدْرَمَہَتاں سَرْوّیشامیوَ کْرَوْیانِ چَ یُشْمابھِ رْبھَکْشِتَوْیانِ۔
19 Sa’an nan na ga dabbar da sarakunan duniya da mayaƙansu sun taru don su yi yaƙi da wannan wanda yake kan farin dokin da kuma mayaƙansa.
تَتَح پَرَں تیناشْوارُوڈھَجَنینَ تَدِییَسَینْیَیشْچَ سارْدّھَں یُدّھَں کَرْتُّں سَ پَشُح پرِتھِوْیا راجانَسْتیشاں سَینْیانِ چَ سَماگَچّھَنْتِیتِ مَیا درِشْٹَں۔
20 Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
تَتَح سَ پَشُ رْدھرِتو یَشْچَ مِتھْیابھَوِشْیَدْوَکْتا تَسْیانْتِکے چِتْرَکَرْمّانِ کُرْوَّنْ تَیریوَ پَشْوَنْکَدھارِنَسْتَتْپْرَتِماپُوجَکاںشْچَ بھْرَمِتَوانْ سو پِ تینَ سارْدّھَں دھرِتَح۔ تَو چَ وَہْنِگَنْدھَکَجْوَلِتَہْرَدے جِیوَنْتَو نِکْشِپْتَو۔ (Limnē Pyr g3041 g4442)
21 Sauran kuma aka kashe su da takobin da ya fito daga bakin wannan wanda yake kan dokin. Dukan tsuntsaye kuwa suka ci namansu iyakar iyawarsu.
اَوَشِشْٹاشْچَ تَسْیاشْوارُوڈھَسْیَ وَکْتْرَنِرْگَتَکھَنْگینَ ہَتاح، تیشاں کْرَوْیَیشْچَ پَکْشِنَح سَرْوّے ترِپْتِں گَتاح۔

< Ru’uya ta Yohanna 19 >