< Ru’uya ta Yohanna 19 >
1 Bayan wannan sai na ji abin da ya yi kamar ƙasaitaccen taron mutane a sama, suna cewa, “Halleluya! Ceto da ɗaukaka da iko sun tabbata ga Allahnmu,
Baada ya makowe gaa nayowine lilobe kati mlelo nkolo wa kipenga kikolo cha bandu kunani yatibaya, “Haleluya. Wokovu, utukufu ni ngupu ni vya Nnongo witu.
2 gama hukuncinsa daidai ne, mai adalci kuma. Ya hukunta babbar karuwan nan wadda ta ɓata duniya da zinace zinacenta. Ya rama jinin bayinsa a kanta.”
Hukumu yake ni kweli ni ya haki, kwa kuwa ati hukumu malaya nkolo ywa alibiye kilambo kwa umalaya wake. Apangite kisasi kwa damu ya bapangakazi bake, ambayo atikuipengana ywembe mwene.”
3 Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn )
Kwa mara yana ibele atibaya, “Haleluya! lioi boka kwake milele ni milele.” (aiōn )
4 Dattawan nan ashirin da huɗu da halittu huɗun nan masu rai suka fāɗi suka yi wa Allah sujada, wannan da yake zaune a kursiyi. Suka tā da murya suka ce, “Amin, Halleluya!”
Balo apendo ishirini ni ncheche ni iumbe hai ncheche batikumwinamia ni kumwabudu Nnongo ywatama pakitewo cha enzi, babile bakibaya, Amina. Haleluya!”
5 Sa’an nan wata murya ta fito daga kursiyin, tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, dukanku da kuke bayinsa, ku da kuke tsoronsa, babba da yaro!”
Ndipo lilobe labokite pa'iteo ya enzi, yatibaya, mumlumbe Nnongo witu, enyi bapanga kazi yake yoti, mwenga mnaomcha ywembe, boti mwamubile ntopo umuhimu ni bene ngupu.”
6 Sai na ji wani abu mai ƙara kamar ƙasaitaccen taron mutane, kamar rurin ruwaye masu gudu da kuma kamar bugun tsawa mai ƙarfi, suna tā da murya suna cewa, “Halleluya! Gama Ubangiji Allahnmu Maɗaukaki ne yake mulki.
Boka po nayowine lilobe kati lilobe likundi likolo lya bandu, kati lilobe lya kungulumo lya mache yanambone, ni kati ngulumo lya radi, yaitibaya, “Haleluya! Ngwana ni Nnongo witu, mtawala kunani ya boti utawala.
7 Bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna mu kuma ɗaukaka shi! Domin lokacin auren Ɗan Ragon ya yi, amaryarsa kuwa ta shirya kanta.
Ni tushangilie ni pulai ni kumpa utukufu kwa sababu harusi ni sherehe ya mwana ngondolo atiicha, ni bibi harusi abile.
8 Aka ba ta lallausan lilin, mai haske da tsabta ta sanya.” (Lallausan lilin yana misalta ayyukan adalci na tsarkaka.)
Atikumrusu kum'walisha kitani safi ni yaing'ara ng'ara(kitani safi ni makowe ya haki ya baamini).
9 Sai mala’ikan ya ce mini, “Rubuta, ‘Masu albarka ne waɗanda aka gayyace su zuwa bikin auren Ɗan Ragon!’” Sai ya ƙara da cewa, “Waɗannan su ne kalmomin Allah da gaske.”
Malaika atibaya na nee, “kuwaandika haga; Batibarikiwa babakokwile kwenye sherehe ya harusi ya mwana ngondolo.”Nyonyonyo atikunibakia, “haga nga makowe ga kweli ga Nnongo.”
10 Da wannan sai na fāɗi a gabansa, don in yi masa sujada. Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni ma abokin bauta ne da kai da kuma’yan’uwanka waɗanda suke riƙe da shaidar Yesu. Ka yi wa Allah sujada! Domin shaidar Yesu ita ce ruhun annabci.”
Natikumwinamia nnonge ya magolo gake nakumwabudu, lakini atikunibakia, “Kana ubaye nyaa! nenga ni mtumishi nnyino ni nnunango mwene kamwa ushuhuda wa Yesu ni Roho wqa unabii.”
11 Sai na ga sama a buɗe can kuwa a gabana ga farin doki, sunan mahayinsa Mai Aminci da Mai Gaskiya ne. Da adalci yake shari’a yake kuma yaƙi.
Boka po namweni maunde yatiumukwa, ni natirola kwabile ni farasi muu! ni yolo ywabile ywamwobokie atikemelwa mwaminifu ni kweli. Hukumu kwa haki ni panga vita.
12 Idanunsa sun yi kamar harshen wuta, a kansa kuwa akwai rawani masu yawa. Yana da suna rubuce a kansa da babu wanda ya sani sai dai shi.
Minyo gake ni kati mwali wa mwoto, ni kunani ya mutwee wake ana litaji ganambone. Ana lina liliandikilwe kunani yake latitanganikwe kwaa ni mundu yoyoti isipokuwa ywembe mwene.
13 Yana saye da rigar da aka tsoma a jini, sunansa kuwa Kalman Allah ne.
Atiwala mavazi labandukiye katika damu, ni lina lyake atikemelwa neno lya Nnongo.
14 Mayaƙan sama suna biye da shi, suna hawan fararen dawakai, saye da fararen tufafi masu tsabta na lallausan lilin.
Majeshi ya kumaunde yabile gati kumkengama kunano ya farasi beupe, batiwalikwa kitani kinanoga.
15 Daga bakinsa takobi mai kaifi ya fito. Da shi zai karkashe al’ummai. “Zai yi mulkinsu da sandan sarautar ƙarfe.” Yana tattake wurin matsin ruwan inabi na fushin Allah Maɗaukaki.
Munkano lwake mwapitike lipanga likale ambao kuyaangamiza mataifa, ni ywembe atikubatawala kwa fimbo ya kioma, ni ywembe ulebata yombo ya wembe kwa nyongo kati ya Nnongo, hubatawala kunani ya boti.
16 A rigarsa da kuma a cinyarsa akwai wannan suna a rubuce, Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji.
Ni ywembe atiandikwa kunani ya vazi lyake ni katika kibunge chake lina lyake, MFALME WA AFALME NI NGWANA WA ANGWANA.
17 Na kuma ga wani mala’ika tsaye a cikin rana, wanda ya yi kira da babbar murya ga dukan tsuntsaye da suke tashi sama a tsakiyar sararin sama cewa, “Ku zo, ku taru don babban bikin nan na Allah,
Namweni malaika atiyema katika liumu. Atikabakema kwa lilobe likolo iyuni boti babagoroka kunani, “Muiche, chamkachanyike pamope kwenye chakulya kikolo cha Nnongo.
18 don ku ci naman sarakuna, jarumawa, da kuma manyan mutane, na dawakai da mahayansu, da kuma naman dukan mutane,’yantacce da bawa, babba da yaro.”
Muiche mlye nyama ya afalme, nyama ya majemedali, nyama ya bandu bakolo, nyama ya farasi ni bapanda farasi, ni nyama ya bandu boti, bababiole huru ni batumwa, bababile ntopo umuhimu ni bene ngupu.”
19 Sa’an nan na ga dabbar da sarakunan duniya da mayaƙansu sun taru don su yi yaƙi da wannan wanda yake kan farin dokin da kuma mayaƙansa.
Natikum'bona mnyama ni Afalme wa kilambo pamope ni majeshi gabe. Babile batikuipanga kwa ajili ya panga vita ni yumo yaomwike farasi ni jeshi lyake.
20 Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr )
Mnyama abiboyokelwa ni nabii wake waubocho bocho yazipangite ishara katika uwepo wake. Kwa ishara yeno atikubakongo balo batikuipokiya atama ya mnyama ni babaisujudile kinyao yake. Boti babele batitailikwa bangali akoto katika libwawa lya mwoto liyakalo kwa kiberiti. (Limnē Pyr )
21 Sauran kuma aka kashe su da takobin da ya fito daga bakin wannan wanda yake kan dokin. Dukan tsuntsaye kuwa suka ci namansu iyakar iyawarsu.
Balo baigalile batibulyagilwa kwa lipanga waubokile munkano mwa yumo ywabokite kunani ya farasi. Iyuni boti balile mizoga ya yega yabe.