< Ru’uya ta Yohanna 19 >

1 Bayan wannan sai na ji abin da ya yi kamar ƙasaitaccen taron mutane a sama, suna cewa, “Halleluya! Ceto da ɗaukaka da iko sun tabbata ga Allahnmu,
Haniyere okoon hank'o etiru ayi ash k'aar artsok'o een wotts k'ááro darotse tshishi «Haleluya! kashiyonat mangon angonwere no Ik'o Izar Izewerke!
2 gama hukuncinsa daidai ne, mai adalci kuma. Ya hukunta babbar karuwan nan wadda ta ɓata duniya da zinace zinacenta. Ya rama jinin bayinsa a kanta.”
Bí angshonwere arik wotat kááwe, datsu b widon kimshtsu een wotts widetsu angsht bin fayere, bin fayatnwere b́ guutswots weero wershre.»
3 Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn g165)
Aaninwere, «Haleluya! biyitsere keshiru s'úwo dúre dúrosh dambaan keshetwe!» etniye bokuhiri. (aiōn g165)
4 Dattawan nan ashirin da huɗu da halittu huɗun nan masu rai suka fāɗi suka yi wa Allah sujada, wannan da yake zaune a kursiyi. Suka tā da murya suka ce, “Amin, Halleluya!”
Hiye awd eenashuwotsnat awd azeets kashetswotswere naashi jooratse beyiru Ik'o Izar Izewersh bobaron gúp'gúp'at «Amen haleluya!» ett bosagadi.
5 Sa’an nan wata murya ta fito daga kursiyin, tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, dukanku da kuke bayinsa, ku da kuke tsoronsa, babba da yaro!”
Haniyakon «Bín shatiru b́ guuts jamwotso, k'ac'nwotsu een eenwotsu Izar Izeweri udoore!» etirwo naashi joorotse b́ keshi.
6 Sai na ji wani abu mai ƙara kamar ƙasaitaccen taron mutane, kamar rurin ruwaye masu gudu da kuma kamar bugun tsawa mai ƙarfi, suna tā da murya suna cewa, “Halleluya! Gama Ubangiji Allahnmu Maɗaukaki ne yake mulki.
Ay ashuwots k'ááro wos'iru aats k'arok'o, kúp' wotts guumi k'arok'o artso hank'o bí eree tshishi, «Haleluya! jam faltso no doonzo Izar Izewer naashitwe!
7 Bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna mu kuma ɗaukaka shi! Domin lokacin auren Ɗan Ragon ya yi, amaryarsa kuwa ta shirya kanta.
Mereero jiwo b́ bodtsotse b́ guuyúnwere k'anbdek'tsotse woore gene'owone! gene'o woshwone! bínowere mangiwone!
8 Aka ba ta lallausan lilin, mai haske da tsabta ta sanya.” (Lallausan lilin yana misalta ayyukan adalci na tsarkaka.)
Golirwonat s'ayin taho b tahitwok'o bish imk'rere, tahanwere S'ayinwots kááw finoniye.»
9 Sai mala’ikan ya ce mini, “Rubuta, ‘Masu albarka ne waɗanda aka gayyace su zuwa bikin auren Ɗan Ragon!’” Sai ya ƙara da cewa, “Waɗannan su ne kalmomin Allah da gaske.”
Haniyak melakiyo «Mereero jiwoki móónat ushok s'eegetswots derekne» err guud'e bí eti, manats dabtnwere «Ik'o aap'anots arikeewwotsiye» bí eti.
10 Da wannan sai na fāɗi a gabansa, don in yi masa sujada. Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni ma abokin bauta ne da kai da kuma’yan’uwanka waɗanda suke riƙe da shaidar Yesu. Ka yi wa Allah sujada! Domin shaidar Yesu ita ce ruhun annabci.”
Taawere sagadosh melakiyo tufishirots t baron t gup' gup'i, ernmó «K'aye! han k'alk'aye! taawere neenat Iyesussh gawo detsts ni eshuwotsnton guuts taane, Ik'osh sagadowe! ari bek' jamo Iyesus jangoshe b́gawefoni» bíeti taasha.
11 Sai na ga sama a buɗe can kuwa a gabana ga farin doki, sunan mahayinsa Mai Aminci da Mai Gaskiya ne. Da adalci yake shari’a yake kuma yaƙi.
Hniyere okoon daro b́ k'eshere t bek'i, mann nas' farsho t bek'i, farshmanatsnowere bedek'ts amanetsonat arika etetsoniye, bíwere kááwon angshitwe, kááwono kaaritwe,
12 Idanunsa sun yi kamar harshen wuta, a kansa kuwa akwai rawani masu yawa. Yana da suna rubuce a kansa da babu wanda ya sani sai dai shi.
Bí ááwwots tawi laluwe boari, b́ tookatsnowere ay zewdiyots fa'ane, bíyere okoon konúwor b́ danaw bíyats guut'ets shúútso fa'e b́teshi,
13 Yana saye da rigar da aka tsoma a jini, sunansa kuwa Kalman Allah ne.
bíwere s'atson gupets taho tahdek'ke b́ teshi, b́ shúútsonwere «Ik' aap'a» eteeke.
14 Mayaƙan sama suna biye da shi, suna hawan fararen dawakai, saye da fararen tufafi masu tsabta na lallausan lilin.
Nas' farshwotsats beedek'tswots, nas'onat s'ayin taho tahdek'ts daratsi jirwots b́jafrats botuwi,
15 Daga bakinsa takobi mai kaifi ya fito. Da shi zai karkashe al’ummai. “Zai yi mulkinsu da sandan sarautar ƙarfe.” Yana tattake wurin matsin ruwan inabi na fushin Allah Maɗaukaki.
ash naarwotsi bín b́ togetwo shiki goradi shasho b́ nonotsne b́ keshiri, bírri gumbonowere boon keewitwe, bíwere jam falts Ik'o fay shatiitso kitsit weyini biro fis'efook'o net'eetwe,
16 A rigarsa da kuma a cinyarsa akwai wannan suna a rubuce, Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji.
b́ tahonat b́ shokatse «Nugúswotsatsi nugúso doonzwots doonzo» etiru shúútso guut'ere.
17 Na kuma ga wani mala’ika tsaye a cikin rana, wanda ya yi kira da babbar murya ga dukan tsuntsaye da suke tashi sama a tsakiyar sararin sama cewa, “Ku zo, ku taru don babban bikin nan na Allah,
Maniyere il aawats need'dek'ts melaki iko t bek'i, bíwere daaratse bidiru kafuwotssh hank'o ett een k'aaron b́kuuhi, «Een wotts Ik' móónat ushok woore! ko'ewere!
18 don ku ci naman sarakuna, jarumawa, da kuma manyan mutane, na dawakai da mahayansu, da kuma naman dukan mutane,’yantacce da bawa, babba da yaro.”
nugúsuwots meetso, kes' jishirwots meetso, kúp kes'etswots meetso, farshetswotsnat farshwotsn meetso, guuts woterawwotsnat guutswots meetso, k'ac'nwotsnat een eenwots meetso, wáár moore.»
19 Sa’an nan na ga dabbar da sarakunan duniya da mayaƙansu sun taru don su yi yaƙi da wannan wanda yake kan farin dokin da kuma mayaƙansa.
Mank'o s'ootsonat datsatsi nugúswotsn, boosh kes'fwotswere nas' farshatse beedek'tsonat bísh kes'f jirwotsnton kaarosh ikok boko'ere t bek'i,
20 Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
ernmó s'ootso b́ deetseyi, bíntonwere b́ shinatse ayi adits keewwotsi finiru kootets nebiyo b́ deetseyi, bíwere s'ootso milikito detstswotsnat s'ootsman artsosh sagadat teshtswotsi adits keewo finat b́ sheelifwotsi, gitanots kashon bo befere dini k'arots bo juweyi. (Limnē Pyr g3041 g4442)
21 Sauran kuma aka kashe su da takobin da ya fito daga bakin wannan wanda yake kan dokin. Dukan tsuntsaye kuwa suka ci namansu iyakar iyawarsu.
Oortswotsu nas' farshatse beyirwo nonotse keshiru shiki goradon boúd'eyi, kaf jamwots bo meetso maat bowori.

< Ru’uya ta Yohanna 19 >