< Ru’uya ta Yohanna 16 >
1 Sai na ji wata babbar murya daga haikalin tana ce wa mala’iku bakwai nan, “Ku tafi ku zuba kwanoni bakwai nan na fushin Allah a kan duniya.”
Nikapulika ilisio ilivaha kuhuma pa vwimike kange liiti kuva avanyamola lekela lubale, “Lutagha ukakung'e mu iisi ifuvughaana lekela lubale ifya ng'aalasi ja Nguve.”
2 Mala’ika na fari ya je ya juye kwanonsa a bisan ƙasa, sai munanan gyambuna masu zafi suka fito a jikin mutanen da suke da alamar dabbar suka kuma yi wa siffarta sujada.
Umunyamola wa kwanda ajaluta akakung'a ikivughaana kya mwene mu iisi; uvulemale uvuvivi na manyavuvafi kyongo ghasile mu vaanhu ava nyakihwani kya kikanu, kuvala vano vakifunyagha ku kihwani kya jeene.
3 Mala’ika na biyu ya juye kwanonsa a bisan teku, sai tekun ya zama jini kamar na mataccen mutum, kuma kowane abu mai rai da yake cikin tekun ya mutu.
Umunyamola ghwa vuvili akakung'a ikivughana kya mwene mu nyanja; jikava hwene danda ja muunhu juno afuile, ifipelua fyoni ifinyavwumi fikafua.
4 Mala’ika na uku ya juye kwanonsa a bisan koguna da maɓulɓulan ruwa, sai suka zama jini.
Umunyamola ghwa vutatu akakung'a ikivughaana mu fikogha na mu ndwivuko sa malenga; fikava danda.
5 Sa’an nan na ji mala’ikan da yake lura da ruwaye ya ce, “Kai mai adalci ne cikin waɗannan hukuntai, kai da kake yanzu, kake kuma a dā, Mai Tsarki, saboda yadda ka yi hukuncin nan;
Umunyamola ghwa malenga iiti, “uve ulimwimike - juno kweule kange juno kwe ulyale, mwimike ulwakuva uletile uvuhighi uvu.
6 gama sun zub da jinin tsarkakanka da kuma annabawanka, ka kuwa ba su jini su sha, yadda ya dace da su.”
Ulwakuva vakakung'ile idanda ja vitiki na vaviili, avapelile aveene kunyua idanda; kyekino kivanoghile.
7 Na kuma ji bagaden ya amsa, “I, Ubangiji Allah, Maɗaukaki, hukuntanka daidai yake na adalci ne kuma.”
Nikapulika ikitekelo kikwamula, “Ena! Mutwa Nguluve juno utemile fyooni, ihiigho sako sa lweli kange sa kyang'ani.”
8 Mala’ika na huɗu ya juye kwanonsa a bisan rana, sai aka ba wa rana iko ta ƙona mutane da wuta.
Umunyamola ghwa vune akakung'a kuhuma mu bakuli ja mwene pa lujuva likatavulilue kukyanya avaanhu nu mwooto.
9 Aka ƙone su da zafin wuta mai tsanani suka kuwa la’anci sunan Allah wanda yake da iko a kan waɗannan annoban, amma suka ƙi su tuba su kuma ɗaukaka shi.
Vakyanyanyilue nilifuke ilya kwoghofia pe vakasyojola ilisio lya Nguluve, avanyangufu mumuko sooni. Navalyalatile nambe pikum'pela uvwimike.
10 Mala’ika na biyar ya juye kwanonsa a bisan gadon sarautar dabbar, mulkinta kuwa ya zama duhu. Mutane suka yi ta cizon bakinsu saboda azaba
Umunyamola ghwa vuhano akakung'a kuhuma mubakuli ja mweene pakitengo kya vutua ikya kikanu, ing'iisi jika kupikile uvutua vwa mwene. Vakagweenula amino muvuvafi kyongo.
11 suka kuma la’anci Allah na sama saboda zafinsu, da kuma saboda gyambunansu, amma suka ƙi su tuba daga abin da suka riga suka yi.
Vakamulighile u Nguluve ghwa kukyanya vwimila vwa vuvafi vuvanave nu vulemale vuvanave, valyajighe navalatile kusila sino valyavombile.
12 Mala’ika na shida ya juye kwanonsa a bisan babban kogin Yuferites, sai ruwansa ya shanye don a shirya hanya saboda sarakuna daga Gabas.
Umunyamola ghwa ntanda alyakung'ile kuhuma mubakuli ja mweene mu kikogha ikivaha, iki Frati, namalenga gha kyeene ghahuma ulwakuuti kikagulike kuling'ana isiila ku vatua vanovikwisa kuhuma kuvuhuma.
13 Sa’an nan na ga mugayen ruhohi guda uku da suka yi kamar kwaɗi; suka fito daga bakin macijin nan, da kuma daga bakin dabbar, da kuma daga bakin annabin ƙaryan nan.
Nikasaghile imhepo inyali itatu silya vonike hwene manyotu ghano ghihuma kunji mumulomo ghwa njoka, ing'anu jila, nu mbiili ghwa vudesi jula.
14 Su ruhohin aljanu ne da suke aikata abubuwan banmamaki, sukan je wurin sarakunan dukan duniya, don su tattara su don yaƙi a babbar ranar Allah Maɗaukaki.
Se mopo sa mipepo sino sihufia ifidegho fya kudegha. Valyale viluta kwa ntua ghwa iisi jooni ulwakuuti vavakong'anie palikimo muvulugu mufighono ifivaha ifya Nguluve, juno itema fyooni.
15 “Ga shi, ina zuwa kamar ɓarawo! Mai albarka ne wanda yake zama a faɗake yana kuma saye da tufafinsa, don kada yă yi tafiya tsirara a kuma kunyata shi.”
(“Lolagha! nikwisa ndavule umuliasi! Inomile jula juno ikikala maaso, juno ifwala vunofu amenda gha mwene ulwakuuti aleke kuhuma kunji alivufula na pikusagha isooni sa mweene.”)
16 Sa’an nan aka tattara sarakuna zuwa wurin da a Ibraniyanci ake kira Armageddon.
Valyavakong'anisie palikimo pano pakatambuluagha mu kiebrania Amagedoni.
17 Mala’ika na bakwai ya juye kwanonsa cikin iska, daga haikalin kuwa sai aka ji wata babbar murya daga kursiyin, tana cewa, “An gama!”
Umunyamola ghwa lekela lubale akakung'a kuhuma mu bakuli ja mwene kuvulanga. Pe ilisio ilikome ilivaha likapulikika kuhuma pa vwimike nakuhuma pakitengo kya vutua, jikati, sisilile!”
18 Sai ga walƙiya, ƙararraki, tsawa da kuma matsananciyar girgizar ƙasa. Ba a taɓa yin irin wannan girgizar ƙasar ba, tun kasancewar mutum a duniya, girgizar ƙasar kuwa gawurtacciya ce.
Kwe silyale imuli isa lumuli lwa ragi, lugulumo, lugidulo lwa ragi, nu lutetemo lwa kwoghofia nulutetemo ulukome lwa iisi lino nalughelile luhumile mu iisi kutengulila avaanhu kuhuma mu iisi uluo lwale lutetemo lukome fijo.
19 Babban birnin ya rabu kashi uku, biranen al’ummai kuma suka rurrushe. Allah ya tuna da Babilon Mai Girma ya kuma ba ta kwaf cike da ruwan inabin fushinsa.
Ilikaja ilivaha lilyaghavilue ifimenyule fitatu, namakaja gha fipelela ghakaghua. Pe u Nguluve akakumbusia u Babeli um'baha, pe akalipela ilikaja ilio ikikombe kino kilyamemile uluhuje kuhuma mung'alasi jake inya lyoojo.
20 Kowane tsibiri ya gudu ba a kuwa ƙara ganin duwatsu ba.
Ifiponge fyooni fikasova na fifidunda nafikavoneka kange.
21 Daga sararin sama manyan ƙanƙara masu nauyin gaske suka fāɗo a kan mutane. Suka kuma la’anci Allah saboda annobar ƙanƙarar, domin annobar ta yi muni ƙwarai.
Ifula im'baha ija mavue, jilyale nuvusitu uvwa mavue amavaha, jikika kuhuma kukyanya kuvulanga kuvaanhu, vakam'pika u Nguluvë vwimila vwa fula imbaha ja mavue ulwakuuva ulupumuko uluo lulwyale luvivi kyongo.