< Ru’uya ta Yohanna 15 >
1 Na ga wata babbar alama mai banmamaki a sama, mala’iku bakwai da annobai bakwai na ƙarshe, na ƙarshe, domin da su ne fushin Allah ya cika.
Ještě jiné mocné a podivuhodné úkazy jsem uviděl na nebi. Přede mnou se rozprostíralo křišťálově průzračné jezero, jiskřící jako oheň. U něho se shromáždili všichni ti, kdo zůstali věrni Bohu a zvítězili nad ďábelskou šelmou, neuctívali její sochu a nedali se označit jejím číslem.
2 Sai na ga abin da ya yi kamar tekun gilashi gauraye da wuta kuma tsaye kusa da teku, waɗanda suka ci nasara bisan dabbar da siffarta da bisan lambar sunanta. Suna riƙe da garayu waɗanda Allah ya ba su
3 suka rera waƙar Musa bawan Allah da kuma waƙar Ɗan Ragon suna cewa, “Ayyukanka suna da girma da kuma banmamaki, ya Ubangiji Maɗaukaki. Al’amuranka suna da aminci da kuma gaskiya, ya Sarkin zamanai.
Nyní dostali od Boha harfy, aby hráli a zpívali píseň vysvoboditele Božího lidu a píseň Spasitele světa Ježíše: „Velké a podivuhodné jsou tvé činy, Pane Bože všemohoucí. Tvoje cesty jsou spravedlivé a přímé, Králi všech národů.
4 Wane ne ba zai ji tsoronka, yă kuma kawo ɗaukaka ga sunanka ba, ya Ubangiji? Gama kai kaɗai ne mai tsarki. Dukan al’ummai za su zo su yi sujada a gabanka, gama an bayyana ayyukan adalcinka.”
Kdo by se tě, Pane, nebál a kdo by neuctíval tvoje jméno? Vždyť ty jediný jsi Svatý. Všechny národy přijdu a skloní se před tebou, všichni poznají, že tvoje soudy jsou spravedlivé.“
5 Bayan wannan sai na duba, a cikin sama kuwa sai ga haikali, wato, tabanakul na Shaida, a buɗe.
Potom jsem viděl: Otevřela se svatyně nebeského chrámu
6 Daga cikin haikalin mala’iku bakwai tare da annobai bakwai suka fito. Suna saye da tufafin lilin masu tsabta masu walƙiya, suna kuma saye da ɗamarar zinariya a ƙirjinsu.
a vyšlo z ní sedm andělů – vykonavatelů sedmi posledních pohrom, kterými se dovrší spravedlivý Boží hněv. Ti andělé měli zářivě čistá kněžská roucha a byli přepásáni zlatými šerpami.
7 Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn )
Jedna ze čtyř bytostí od Božího trůnu jim předala sedm zlatých číší naplněných hněvem od Boha, živého od věků na věky. (aiōn )
8 Aka kuma cika haikalin da hayaƙi daga ɗaukakar Allah da kuma daga ikonsa, kuma ba wanda ya iya shiga haikalin sai da aka cika annobai bakwai nan na mala’iku bakwai.