< Ru’uya ta Yohanna 14 >

1 Sai na duba, can a gabana kuwa ga Ɗan Rago, tsaye a kan Dutsen Sihiyona, tare da shi akwai kuma mutane 144,000 waɗanda suke da sunansa da sunan Ubansa a rubuce a goshinsu.
آنگاه برّه را دیدم که در اورشلیم بر کوه صهیون ایستاده است. همراه او صد و چهل و چهار هزار نفر بودند که بر پیشانی‌شان نام او و نام پدر او نوشته شده بود.
2 Sai na ji ƙara daga sama kamar motsin ruwaye masu gudu, kamar kuma tsawa. Ƙarar da na ji ta yi kamar ta masu garaya da suke kiɗin garayarsu.
آنگاه، صدایی از آسمان شنیدم که مانند ریزش آبشار و غرش رعد بود، اما در عین حال به نغمهٔ چنگ‌نوازان نیز شباهت داشت.
3 Suka kuwa rera sabuwar waƙa a gaban kursiyin da kuma a gaban halittu huɗun nan masu rai, da kuma a gaban dattawa. Ba wanda ya iya koyon waƙar sai mutanen nan 144,000 da aka fansa daga duniya.
این گروه، در برابر تخت خدا و در مقابل آن چهار موجود زنده و بیست و چهار پیر سرودی تازه می‌خواندند. این سرود را کسی نمی‌توانست بخواند، مگر آن صد و چهل و چهار هزار نفر که از تمام دنیا بازخرید و آزاد شده بودند.
4 Waɗannan su ne waɗanda ba su ƙazantar da kansu da mata ba, gama sun kiyaye kansu da tsarki. Suna bin Ɗan Ragon duk inda ya tafi. Su ne aka saya daga cikin mutane aka kuwa miƙa su kamar’ya’yan fari ga Allah da kuma Ɗan Ragon.
آنان همان کسانی هستند که خود را آلودۀ زنان نساخته‌اند، زیرا باکره‌اند. آنان هر جا برّه می‌رود، او را دنبال می‌کنند. این اشخاص از بین مردم خریداری شده‌اند تا به عنوان هدیهٔ مقدّس به خدا و برّه تقدیم شوند.
5 Ba a sami ƙarya a bakunansu ba; su kuma marasa aibi ne.
ایشان پاک و بی‌عیب هستند و حتی یک دروغ از دهانشان خارج نشده است.
6 Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios g166)
آنگاه فرشتهٔ دیگری را دیدم که در وسط آسمان پرواز می‌کرد و پیغام شاد انجیل جاودانی را برای اهالی زمین می‌برد تا به گوش هر قوم و قبیله، از هر زبان و نژاد برساند. (aiōnios g166)
7 Ya ce da babbar murya, “Ku ji tsoron Allah ku kuma ɗaukaka shi, domin sa’ar hukuncinsa ya yi. Ku yi wa wannan da ya halicci sammai, ƙasa, teku, da maɓulɓulan ruwa sujada.”
فرشته با صدای بلند می‌گفت: «از خدا بترسید و او را جلال دهید، زیرا وقت آن رسیده است که مردم را داوری کند. او را بپرستید که آسمان و زمین و دریا و چشمه‌ها را آفریده است.»
8 Mala’ika na biyu ya biyo yana cewa, “Ta fāɗi! Babilon Mai Girma ta fāɗi, wadda ta sa dukan al’ummai suka sha ruwan inabin hauka na zinanta.”
سپس فرشتهٔ دیگری را دیدم که به دنبال او آمد و گفت: «بابِل سقوط کرد، آن شهر بزرگ ویران شد، زیرا تمام قومهای دنیا را فاسد می‌کرد و آنها را وا می‌داشت تا از شراب فساد و هرزگی او مست شوند.»
9 Mala’ika na uku ya biyo su ya ce da babbar murya, “Duk wanda ya yi wa dabban nan da siffarta sujada ya kuma sami alamarta a goshi ko a hannu,
سپس فرشتهٔ سوم آمد و فریاد زد: «کسانی که آن وحش و مجسمه‌اش را بپرستند و علامت مخصوص او را بر پیشانی یا دست خود بگذارند،
10 shi ma zai sha ruwan inabin fushin Allah, wanda aka zuba da duk ƙarfinsa a kwaf fushinsa. Za a ba shi azaba da farar wuta mai ci a gaban tsarkakan mala’iku da na Ɗan Ragon.
جام غضب و مکافات خدا را که در آن هیچ تخفیف و استثنائی نیست، خواهند نوشید و در حضور فرشتگان مقدّس و”برّه“، در شعله‌های آتش عذاب خواهند کشید.
11 Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn g165)
دود آتشی که ایشان را عذاب خواهد داد تا ابد بالا خواهد رفت، به طوری که شب و روز آسایش نخواهند داشت، زیرا آن وحش و مجسمه‌اش را پرستیدند و علامت نام او را بر بدن خود گذاشتند. (aiōn g165)
12 Wannan yana bukata haƙuri, a gefen tsarkakan da suke biyayya da umarnan Allah suka kuma kasance da aminci ga Yesu.
لازم است قوم مقدّس خدا در چنین وضعی پایدار مانده، دستورهای خدا را اطاعت نمایند و ایمان خود را به عیسی نگاه دارند.»
13 Sai na ji murya daga sama ta ce, “Rubuta, Masu albarka ne matattun da suka mutu cikin Ubangiji daga yanzu zuwa gaba.” “I, za su huta daga faman aikinsu, gama ayyukansu za su bi su,” in ji Ruhu.
آنگاه، صدایی از آسمان شنیدم که به من می‌گفت: «این را بنویس: خوشا به حال کسانی که از این پس در خداوند می‌میرند.» و روح گفت: «حالا دیگر از تمام دردها آسوده می‌شوند، و به خاطر کارهای خوبی که کرده‌اند پاداش می‌گیرند.»
14 Na duba, can gabana kuwa ga farin girgije, zaune kuma a kan girgijen kuwa ga wani da ya yi kamar “ɗan mutum” tare da rawanin zinariya a kansa da kuma lauje mai kaifi a hannunsa.
سپس همین‌طور که نگاه می‌کردم، ابری سفید دیدم که یک نفر شبیه پسر انسان بر آن نشسته بود. بر سر او، تاجی زرّین و در دستش داس تیزی به چشم می‌خورد.
15 Sai wani mala’ika ya fito daga haikali ya kuma yi kira da babbar murya ga wannan mai zaune a kan girgijen ya ce, “Ɗauki laujenka ka yi girbi, domin lokacin girbi ya yi, gama amfanin da yake duniya ya nuna.”
فرشتهٔ دیگری از معبد آمد و به کسی که بر ابر نشسته بود، با صدای بلند گفت: «داس را به کار بینداز و درو کن، چون وقت درو است و محصول زمین رسیده است.»
16 Sai wannan mai zaune a girgijen ya wurga laujensa a duniya, sai aka kuwa girbe duniya.
پس او که بر ابر نشسته بود، داس خود را به کار انداخت و محصول زمین درو شد.
17 Wani mala’ika kuma ya fito daga haikali a sama, shi ma yana da lauje mai kaifi.
پس از آن، فرشتهٔ دیگری از معبدی که در آسمان است بیرون آمد. او نیز داس تیزی در دست داشت.
18 Har yanzu, wani mala’ika mai lura da wuta, ya fito daga bagaden ya yi kira da babbar murya ga wannan wanda yake da lauje mai kaifi ya ce, “Ɗauki laujenka mai kaifi ka tattara kawunan’ya’yan inabi daga kuringar inabin duniya, domin’ya’yan inabin sun nuna.”
سپس فرشته‌ای دیگر از مذبح بیرون آمد که قدرت و اختیار آتش در دست او بود. او به فرشته‌ای که داس در دست داشت گفت: «حالا داست را به کار انداز تا خوشه‌ها را از تاک زمین بچینی، چون انگورهایش رسیده و برای داوری آماده شده است.»
19 Mala’ikan ya wurga laujensa a duniya, ya tattara’ya’yan inabin, ya kuma zuba su cikin babbar wurin matsewar inabin fushin Allah.
پس آن فرشته، زمین را با داسش درو کرد و انگورها را در ظرف بزرگ غضب خدا ریخت.
20 Aka tattake su a wurin matsin inabi a bayan gari, jini kuwa ya yi ta gudana daga wurin matsin inabi tsayinsa ya kai kamar tsawon linzami a bakin doki, nisansa kuma ya kai wajen kilomita 300.
انگورها را در داخل آن ظرف که در خارج از شهر بود، با پا آنقدر فشردند تا رودی از خون جاری شد که طولش ۱٬۶۰۰ پرتابِ تیر بود و ارتفاعش به دهنهٔ یک اسب می‌رسید.

< Ru’uya ta Yohanna 14 >