< Ru’uya ta Yohanna 14 >
1 Sai na duba, can a gabana kuwa ga Ɗan Rago, tsaye a kan Dutsen Sihiyona, tare da shi akwai kuma mutane 144,000 waɗanda suke da sunansa da sunan Ubansa a rubuce a goshinsu.
Nikagoza hange nikaona ng'wankolo winaekile ntongeela ane migulya mulugulu nula sayuni. Paalung'wi nung'wenso ai 144,000 naeakete elina lakwe nelina lakwe utata akwe ailiandekilwe kuntongeela nuusu nuao.
2 Sai na ji ƙara daga sama kamar motsin ruwaye masu gudu, kamar kuma tsawa. Ƙarar da na ji ta yi kamar ta masu garaya da suke kiɗin garayarsu.
Nikija ululi kupuma kilunde aiekijika anga mululumo nua mazi nedu nululi lukulu nulalupeto. Ululi naenigule inge anga iekua impembe yao.
3 Suka kuwa rera sabuwar waƙa a gaban kursiyin da kuma a gaban halittu huɗun nan masu rai, da kuma a gaban dattawa. Ba wanda ya iya koyon waƙar sai mutanen nan 144,000 da aka fansa daga duniya.
Ikazemba wimbo upya ntongeela nituntu lautemi hange ntongeela ao awa niakete upanga neanne nianyampala. Kutile anga nuauhumi nuakumanya uwimbo nuanso inge wawadu 144,000 niakomowe kupumila mihe.
4 Waɗannan su ne waɗanda ba su ƙazantar da kansu da mata ba, gama sun kiyaye kansu da tsarki. Suna bin Ɗan Ragon duk inda ya tafi. Su ne aka saya daga cikin mutane aka kuwa miƙa su kamar’ya’yan fari ga Allah da kuma Ɗan Ragon.
Awa wawa nisingangaa ikanzile ienso kuasungu, kundogoilyo aisungile ienso kuntendo yausambo, Inge wawa naiamutytile ung'wankolo pehi naekeze nkali yang'wandyo kung'wi Tunda hange nukung'wankolo.
5 Ba a sami ƙarya a bakunansu ba; su kuma marasa aibi ne.
Kutile anga utele naeutambuwe mumilomo ao shangaiemeilwe.
6 Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios )
Nikamuona malaeka numuya akazewimekile mumalunde, naukete impola niyakilunde kunkani ninza kuatanatelya neikie mihe kukela ihe, ndugu, nambu niantu. (aiōnios )
7 Ya ce da babbar murya, “Ku ji tsoron Allah ku kuma ɗaukaka shi, domin sa’ar hukuncinsa ya yi. Ku yi wa wannan da ya halicci sammai, ƙasa, teku, da maɓulɓulan ruwa sujada.”
Wikaitanga kululi nulukulu, “mugopi Itunda hangi mupi uukulu. Kundogoilyo ematungo auamuli ahugela. Mukuli ung'wenso, nuanso nijeelyo yamaziwa.
8 Mala’ika na biyu ya biyo yana cewa, “Ta fāɗi! Babilon Mai Girma ta fāɗi, wadda ta sa dukan al’ummai suka sha ruwan inabin hauka na zinanta.”
Malaeka numungeza - malaeka wakabiile - wikatyata wikalunga, “Ugwie - ugwie Babeli nuukulu, nuang'wensilye ianyakilungu imagae naukosi, megaenanso ikaleta utaki kung'waakwe.
9 Mala’ika na uku ya biyo su ya ce da babbar murya, “Duk wanda ya yi wa dabban nan da siffarta sujada ya kuma sami alamarta a goshi ko a hannu,
Malaeka numungeza - malaeka wakatatu wekaatyata wikalunga kululi, “Nulukulu wihi nuekakulya ekekale nekanso nududu wakwe, nukusingilya ugomola kuntongeela ausu wakwe kang'wi kumukono.
10 shi ma zai sha ruwan inabin fushin Allah, wanda aka zuba da duk ƙarfinsa a kwaf fushinsa. Za a ba shi azaba da farar wuta mai ci a gaban tsarkakan mala’iku da na Ɗan Ragon.
Nung'wenso ga ukung'wa imagae nautaki wang'wi Tunda imagai nanso aeazipegwa nukukunulwa singaeahalinkanigwe nikikombe kautaki wakwe. Umtunuekang'wa ukagigwa numoto hange numoto nuakebiliti ntongela amalaeka akwe niakuigwe hange btongeela ang'wankolo.
11 Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn )
Nulyuki nulaube wao ukalongola ikale nekale hange agila anga kusupya mong'we ang'wi utiku awa neekolya ikekale nudubu wakwe, hange kila umuntu nuusingeye ugomola nualina lakwe. (aiōn )
12 Wannan yana bukata haƙuri, a gefen tsarkakan da suke biyayya da umarnan Allah suka kuma kasance da aminci ga Yesu.
Uu witangwi wakulindela nukigigimelya kuakueli awa neze amagombile imalago ang'wi Tunda nuuhueli wang'wa Yesu.
13 Sai na ji murya daga sama ta ce, “Rubuta, Masu albarka ne matattun da suka mutu cikin Ubangiji daga yanzu zuwa gaba.” “I, za su huta daga faman aikinsu, gama ayyukansu za su bi su,” in ji Ruhu.
Aigule ululi kupuma milunde ekalunga, “Andekeaya; Bahu eashi neashie kung'wa Bwana, “Ee” alungile ung'waung'welu, “wahume kusupya kupumela mumikomo ao, indogoilyo intendo yao nukuatyata.”
14 Na duba, can gabana kuwa ga farin girgije, zaune kuma a kan girgijen kuwa ga wani da ya yi kamar “ɗan mutum” tare da rawanin zinariya a kansa da kuma lauje mai kaifi a hannunsa.
Aingozile nikaona ailekole ilunde lyelu, hange naewikie milunde aiung'wi aewipyani nung'wana witu. Aukete engala azahabu mitwe lakwe numuundu utaki mumukono wakwe.
15 Sai wani mala’ika ya fito daga haikali ya kuma yi kira da babbar murya ga wannan mai zaune a kan girgijen ya ce, “Ɗauki laujenka ka yi girbi, domin lokacin girbi ya yi, gama amfanin da yake duniya ya nuna.”
Malaeka mungeza wakeza hange kupuma mitekeelo hange wikitanga kululi lukenda kung'wa uyu naiwikie milunde: Hola umuundu wako wandye kuogola. Kunsoko imatungo akuogola apika, ndogoilyo imaogola apika namihe akonda.
16 Sai wannan mai zaune a girgijen ya wurga laujensa a duniya, sai aka kuwa girbe duniya.
Hange uyu naukole milunde auekeeye umuundu wakwe mihe, nung'wenso aukete muundu utaki.
17 Wani mala’ika kuma ya fito daga haikali a sama, shi ma yana da lauje mai kaifi.
Umalaeka numuya wakiza kupuma mitekeelo nila kilunde, nung'wenso aukete umuundu utaki.
18 Har yanzu, wani mala’ika mai lura da wuta, ya fito daga bagaden ya yi kira da babbar murya ga wannan wanda yake da lauje mai kaifi ya ce, “Ɗauki laujenka mai kaifi ka tattara kawunan’ya’yan inabi daga kuringar inabin duniya, domin’ya’yan inabin sun nuna.”
Hange akele numalaeka numuya wekiza kupuma pakizindaalo, numalaeka naukete uhumi kumoto. Akamitanga kululi lukulu umalaeka naukete umuundu nuutaki, “Hola umuundu nuutaki hange wilingele imatambe amizabibu kupuma mumuzabibu nuihe, kunsoko azabibu yitungele yaelya.
19 Mala’ikan ya wurga laujensa a duniya, ya tattara’ya’yan inabin, ya kuma zuba su cikin babbar wurin matsewar inabin fushin Allah.
Umalaeka wakatwala umuundu wakwe munu mihe hange wikilingeela imaogola azabibu yamihe hange wikaptya mipipa nikulu nilamagae ikuo lang'wi Tunda.
20 Aka tattake su a wurin matsin inabi a bayan gari, jini kuwa ya yi ta gudana daga wurin matsin inabi tsayinsa ya kai kamar tsawon linzami a bakin doki, nisansa kuma ya kai wajen kilomita 300.
Ipununtelo lamagae aeletulangile kunzi akesale nusakami wikahunuka kupuma mung'wanso mukimo kahatamu afalasi kustadia 1,600.