< Ru’uya ta Yohanna 13 >
1 Macijin kuwa ya tsaya a bakin teku. Sai na ga wata dabba tana fitowa daga teku. Tana da ƙahoni goma da kawuna bakwai, da kuma rawani goma a ƙahoninta, a kowane kai kuwa akwai sunan saɓo.
Kange injoka jikima pakyanya pa lihanga mulubale mu nyanja. Kange nikakivona ikinu kihumile mu nyanja. Kilyale namapembe kijigho kimo na maatu lekela kubale. Mumapembe gha jeene mwesilyale ingela kijigho, na mumatu gha kyeene mweghalyale amasio agha kubenapula kwa Nguluve.
2 Dabbar da na gani ta yi kamar damisa, amma tana da ƙafafu kamar na beyar, bakinta kuma ya yi kamar na zaki. Macijin nan ya ba wa dabbar ƙarfinsa da gadon sarautarsa da kuma ikonsa mai girma.
Ikikanu ikio kino alyakivwene kilya hwene duma. amaghulu gha jeene ghalyale heene gha Samagu, umulomo gjwa jeeene ghulya heene ghwa nyalupala. Ilijoka lila likam'pela ingufu, napakitengo kya mwene ikya vutua nuvutavulilua uvunyangufu kyoongo kutema.
3 Ɗaya daga cikin kawunan dabbar ya yi kamar yana da raunin da zai iya kashe shi, amma raunin nan da zai iya kashe shi ya riga ya warke. Dukan duniya ta yi mamaki ta kuma bi dabbar.
Umutu ghwa kikanu kimonga kilyavonike kuuva nuvulemale uvuvaha vunovulyanoghile kumuletela uvufue. Looli uvulemale vwa jeene vukasooka, iisi jooni pe jikadegha jikavingilila kung'anu.
4 Mutane suka yi wa macijin sujada domin ya ba wa dabbar ikonsa, suka yi wa dabbar sujada, suka kuma yi tambaya cewa, “Wane ne yake kama da dabban nan? Wa zai iya yaƙe ta?”
Kange vakifunya ku njoka, ulwakuva alyapelilue uvutavulilua nikikanu kiila, kange vakifunya kukikanu kiila, vakaghendelelegha kujoova, “Ghweveni ndavule ikikanu? kange “Ghweveni juuno itovana nakyope?
5 Aka ba wa dabbar baki don ta faɗi kalmomin girman kai da na saɓo ta kuma yi amfani da ikonta har watanni arba’in da biyu.
Ikikanu kikapelua umulomo ulwakuuti kijoove amasio gha kughinia namaligho. Kilyatavulilue amesi ifijigho fiine nagha vili.
6 Ta buɗe bakinta don tă yi wa Allah saɓo, ta kuma ɓata sunansa da kuma mazauninsa da na waɗanda suke zama a sama.
Pauluo ikikanu kikadindula umulomo ghwa kyene kujoova amaligho kwa Nguluve, kikaligha ilitavua ilya mwene, napapano akikalagha navano vikukala kukyanya.
7 Aka ba ta iko tă yaƙi tsarkaka tă kuma ci nasara a kansu. Aka kuma ba ta iko bisa kowace kabila, jama’a, harshe da kuma al’umma.
Ikikanu kikatavulua kuvomba uvulugu na vitiki pikuvatola. kange, kikapelua uvutavulilua kufipeelela fyooni, kuvaanhu, kunyovele na kufisina.
8 Dukan mazaunan duniya za su yi wa dabbar sujada, dukan waɗanda ba a rubuta sunayensu a cikin littafin ran da yake na Ɗan Ragon da aka yanka tun kafin halittar duniya ba.
Vooni vano vikukala mu iisi vikufunyagha kwa mweene, ghweni juno ilitavua lyake nalilembilue, kuhuma iisi jipelua, mukitabu kya vwumi, kino kya mwana ng'olo, juno alya dumulilue.
9 Duk mai kunne ji, bari yă ji.
Nave ghweeni juno alinimbughulutu ghwe apulikisiaghe.
10 Duk wanda aka ƙaddara ga bauta, ga bauta zai tafi. Duk wanda aka ƙaddara za a kashe da takobi, da takobin za a kashe shi. Wannan yana bukata haƙuri da aminci a gefen tsarkaka.
Nave jumonga aghomilue, kwoope kuvughomua iluta. Nave jumo ibuda ni bamba, ni bamba ibuduagha. Iji ng'emela ja vukola nu lugudo nu lwitiko ku avuo nu lwitiko ku avuo vaano viitike.
11 Sai na ga wata dabba tana fitowa daga ƙasa. Tana da ƙahoni biyu kamar ɗan rago, amma ta yi magana kamar maciji.
Kange pe nikavona ikikanu ikinge kikwisa kuhuma mu iisi. Kilyale namapembe ghavili heene ng'olo pe jikajova heene njoka.
12 Ta mori dukan ikon dabban nan ta fari a madadinta, ta sa duniya da mazaunanta su yi wa dabba ta farin nan sujada, wadda aka warkar mata da raunin nan da zai iya kashe ta.
Alyatuhufisie uvutavulilua vyooni mu kikanu kila ikya kwasia nakuva apuo kyeene nakuvomba mu iisi navala vano valikalile vikufunya kukikanu ikilongosi, kila kino uvulemale vya kyeene vuponile.
13 Ta kuma yi manyan ayyuka da kuma alamu masu banmamaki, har ta sa wuta ta sauko daga sama zuwa ƙasa a gaban idon mutane.
Akavombile ikidegho ikinyangufu, kange akaviki umwooto ghuike mu iisi kuhuma kukyanya pavulongolo pa vaanhu,
14 Saboda alamun nan da aka ba ta iko tă yi a madadin dabban nan ta fari, sai ta ruɗi mazaunan duniya. Ta umarce su su kafa siffa don girmama dabbar da aka ji mata rauni da takobi duk da haka ta rayu.
na kukivalilo akatavulivue kuvomba, akavasyangile vaala vano vikukala mu iisi, ikuvavula kuling'anisia ifihwani nu vwoghofi uvwa kikanhu kino kikalemasivue ni bamba, looli ikukala.
15 Aka ba ta iko tă ba da numfashi ga siffar dabban nan ta fari, don tă yi magana tă kuma sa a kashe duk waɗanda suka ƙi yi wa siffar sujada.
Alyatavulivue kuhumia umwuja ku kihwani ikya kikanu ulwakuuti ikihwani kikagule pijova na pikuvambusia vooni vanovakan'kanile kukufunya kukikanhu vabudue.
16 Ta kuma tilasta wa kowa, manya da yara, mawadata da matalauta,’yantattu da bayi, don a yi musu alama a hannun dama ko a goshi,
Kange akumilisie kwa muunhu ghweni, juno asita luvumbulilo nhu nyangufu, umofu nu n'kotofu, umwavuke nun'kami, kukwipula ikivalilo muluvoko ulwa ndio nambe muvweni.
17 don kada kowa yă saya ko yă sayar, sai dai yana da alamar, wadda take sunan dabbar ko kuma lambar sunanta.
Nambe nalulyanoghile kwa muunhu ghweni ku ghusia nambe kughula mwene juno alinikivalilo ikya ngano, iiji je nambe ilitavua lyake mwelighendela.
18 Wannan yana bukata hikima. Duk mai hankali, sai yă lissafta lambar dabbar, gama lamban nan ta mutum ne. Lambarta kuwa ita ce 666.
Iiji jilonda uvukola. Nave ghweni alinuvukagusi, muleke akagule kuvomba imbalilo ja namba ija kikanu. Ulwakuuva namba ja vumuunhu. Inamba jake ja filundo tanda nifijigho tanda na tanda.