< Ru’uya ta Yohanna 11 >
1 Aka ba ni ƙara kamar sandan awo aka kuma ce mini, “Tafi ka auna haikalin Allah da bagaden, ka kuma ƙirga waɗanda suke sujada a can.
Ehapewilwe ilanzi nashi endesa enyapimile. Nabhozewa, “Sogola opime ihekalu elya Ngolobhe na madhabahu, na bhala bhabhaputa mhati yakwe.
2 Sai dai kada ka haɗa da harabar waje; kada ka auna ta, domin an ba da ita ga Al’ummai. Za su tattaka birni mai tsarki har watanni 42.
Lelo osahapime ieneo elya mhati elya wonza huhekalu, afwatanaje bhabhapiye abhantu ebhe Mataifa. Bhakhanye ekhaya enyinza hunsiki owemezi amashomi gane na gabhele.
3 Zan kuma ba wa shaiduna nan biyu iko, za su kuwa yi annabci na kwanaki 1,260, saye da gwadon makoki.”
Embabhapele aketi bhane bhabhele amadaraka aga kuwe hunsiki 1, 260, bhailha bhakwete amagunila.”
4 Waɗannan su ne itatuwan zaitun biyu da kuma alkukai biyu da suke tsaye a gaban Ubangijin duniya.
Ebha aketi makwigabhele ege mizeituni nevinala vibhele vyashele vyemeleye pitagalila elya Gosi owe nsi.
5 Duk wanda ya yi ƙoƙari yin musu lahani, wuta za tă fito daga bakunansu ta cinye abokan gābansu. Haka ne duk mai niyyar yin musu lahani zai mutu.
Nkashele omntu yoyonti abhawamule abhavwalaza, isoho lifuma mmalomu gabho nabhavwalazye abhibhi bhabho. Wawonti yawanza abhavwalazye lazima afwe hwidala eli.
6 Waɗannan mutane suna da iko su kulle sararin sama don kada a yi ruwan sama a lokacin da suke annabci; suna kuma da iko su juye ruwaye su zama jini su kuma bugi duniya da kowace irin annoba a duk lokacin da suke so.
Ebha aketi bhali nowezo owafunje emwanya aje envula esatonye wakati bhakuva. Bhali ne nguvu owagalulanye amenze abhe lidanda na khome ensi shila shashonti eshikhomo owakati wawonte nabhasongwa.
7 To, da suka gama shaidarsu, dabbar da takan fito daga Abis za tă kai musu hari, tă kuwa sha ƙarfinsu tă kuma kashe su. (Abyssos )
Owakati na hwaibha bhamalile oshuhuda wabho ola omnyama yafuma hwilende lyeshele selili no malishio aibhomba ibho hwa bhene. Aibhamena nabhagoje. (Abyssos )
8 Gawawwakinsu za su kasance a kwance a titin babban birni, wanda a misalce ake kira Sodom da Masar, inda kuma aka gicciye Ubangijinsu.
Amabele gabho gaigona mmtaa ogwe mji ogosi (gwashele nashi gukwiziwa Sodoma ne Misri) pashele Ogosi wabho apete amayemba.
9 Kwana uku da rabi mutane daga kowace jama’a, kabila, harshe da kuma al’umma za su yi ta kallon gawawwakinsu su kuma ƙi binne su.
Hunsiku zitatu ne nusu bhamo bhafumile hwa mwabho bhe bhantu, hwikabela, njango ne kila nsi bhaihwenya amabele gabho na sabhaifumia eshibali eshabhehwe mnkongwa.
10 Mazaunan duniya za su ƙyaface su kuma yi biki ta wurin aika kyautai wa juna, domin waɗannan annabawan nan biyu ne suka azabtar da mazaunan duniya.
Bhala bhebhakhala munsi bhaisha hwabhene nashanjilile, hata natumilane empesya husababu yabho yakuwa bhabhele bhabhapiye amayemba bhala bhabhakheye munsi.
11 Amma bayan kwana uku da rabi ɗin numfashin rai daga Allah ya shige su, suka kuwa tashi tsaye, tsoro kuma ya kama waɗanda suka gan su.
Lelo hunsiki zitatu ne nusu omwoi gwe womi afume hwa Ngolobhe ehaibhinji bhape bhaihwemelela humanama gabho. Oowgo ogosi hwaibhinjira bhala bhabhalola.
12 Sai suka ji wata babbar murya daga sama tana ce musu, “Ku hauro nan.” Suka kuwa haura zuwa sama cikin girgije, yayinda abokan gābansu suna kallo.
Nantele bhaihomvwa esauti engosi afume amwanya yaibhabhozya, “Enzi ohu!” Bhape bhaibhala pamwanya amwanya hwibhengo, wakati abhibhi bhabho bhaiyenya.
13 A wannan sa’a aka yi wata babbar girgizar ƙasa kashi ɗaya bisa goma kuma na birnin ya rushe. Aka kashe mutane dubu bakwai a girgizar ƙasar, waɗanda suka tsira kuwa suka ji tsoro suka ɗaukaka Allah na sama.
Husala eyo hwaibha nitensya igosi na emo eyekumi yemji yaigwa. Abhantu lufu saba bhaigogwa nitensya bhabhaisagala bhomi bhaiyewa naahupele uluzuvyo Ongolobhe owa mwanya.
14 Kaito na biyu ya wuce; kaito na uku yana zuwa ba da daɗewa ba.
Epa lwabho olwabhele pashilile. Enya! Epa lwabho eyatatu ehwenza ninali.
15 Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.” (aiōn )
Nantele ontomi owa saba akhomile ipenga lyakwe, ne sauti engosi zya yanjile amwanya naje, “Omwene owa pansi uli umwene wa Gosi wetu owa Kilisiti wakwe. Aitawala wilawila.” (aiōn )
16 Sai dattawan nan ashirin da huɗu da suke zaune a kursiyoyinsu a gaban Allah, suka fāɗi da fuskokinsu a ƙasa suka kuma yi wa Allah sujada,
Nantele agogolo amalongo gabhele na bhane bhabhali bhakheye mumatengo geshimwene hwitagalila hwa Ngolobhe bhagwiye bhene pansi pensi, hu maso gabho bhasungeme pansi, bhape waputile Ongolobhe.
17 suna cewa, “Muna maka godiya ya Ubangiji Allah, Maɗaukaki, wanda yake a yanzu, shi ne kuma a dā, domin ka karɓi ikonka mai girma ka kuma fara mulki.
Bhayanjile, “Tafumya ousalifyo wetu huliwe, Gosi Ngolobhe, wotawala amwanya huvyonti, washele ohweli na washele wahali, husababu oyejile enguvu yaho engosi na hwande atawale.
18 Al’ummai suka yi fushi; fushinka kuwa ya zo. Lokaci ya yi don a shari’anta matattu, da kuma don sākawa wa bayinka annabawa da tsarkakanka da kuma su waɗanda suke girmama sunanka, ƙarami da babba, don kuma hallakar da waɗanda suka hallaka duniya.”
Ebhensi bhavitilwe, lakini ilyoyo lyaho lyenzele. Eshi hufishile hwabhafwe alongwe nawe abhapele atumishi bhaho akuwa, bhetehele na bhala bhabhali nowoga witawa lyaho, bhonti bhabhele bhashe sebhahwanziwa hata hashe nabhe nguvu. No wakati waho ufishile owabha nankanye bhala bhashele bhanankanyaga ensi.”
19 Sa’an nan aka buɗe haikalin Allah da yake a sama, kuma a cikin haikalinsa aka ga akwatin alkawarinsa. Sai kuwa ga walƙiya, ƙararraki, tsawa, girgizar ƙasa, da kuma ƙanƙara masu girma.
Nantele ihekalu lya Ngolobhe amwanya lya viguliwe ne mopgoso yemalagano gakwe lyabhoneshe muhati lye hekalu yakwe. Hwali nendabho ezyemwanga, ibwago, engulumo ezyelapushe, intesya elensi, na mawe ge mvula.