< Ru’uya ta Yohanna 10 >

1 Sai na ga wani babban mala’ika yana saukowa daga sama. An lulluɓe shi da girgije, bakan gizo kuma yana kansa; fuskarsa tana kama da rana, ƙafafunsa kuma suna kama da ginshiƙan wuta.
Dila mintokange nitomange yauti fiven dii kwama cumom cume mor bilore, kwangyabeu wi dorcer Tikobcebo no kakau, natirimcembo na ——— kirak.
2 Yana riƙe da ɗan ƙaramin naɗaɗɗen littafi, wanda yake a buɗe a hannunsa. Ya kafa ƙafarsa ta dama a kan teku ƙafarsa ta hagu kuma a kan ƙasa,
Tamki bifumero biluware kamcek, lacii wumir, diladokti naceko cattiyero dor wimar, naceko mokeu dorbitinertak.
3 ya kuma yi ihu da ƙarfi kamar rurin zaki. Da ya yi ihun, sai muryoyin tsawan nan bakwai suka yi magana.
Dilan kwakiygngeu kidiro dor na tirme yam ciitiye. kituren cii kwo kiyangeu, dikreams biro nibecreu tok ker kange kiyange ceu.
4 Sa’ad da tsawan nan bakwai kuwa suka yi magana, ina dab da rubutawa; amma na ji wata murya daga sama ta ce, “Rufe abin da tsawan nan bakwai suka faɗa kada ka rubuta.”
Kambo dikwamabiro tokkereri, mikwicik kange kange mulangka, dila min nuwa diro kange diikwama ki, “Tam yurka dikekowo dikwamawo nibeer yineneu mulangcore;
5 Sai mala’ikan da na gani na tsaye a teku da ƙasa ya ɗaga hannunsa na dama sama.
Dila nii tomangewo rito tim dor wimar kange bitineu, kung kangceko cattiyero dii kwama.
6 Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn g165)
Lan warum kangewo kiduwe diri diriyeu-wo fwel dikwsmau kange dikero worece gwsmes kange dorbitinero kange gwamr dike dorceru, kange wima kange dike gwamm moreceu, diks rii tomangeu yiki,” tabka bwiyeko kange main. (aiōn g165)
7 Amma a ranakun da mala’ika na bakwai na dab da busa ƙahonsa, za a cika asirin Allah, kamar yadda ya sanar wa bayinsa annabawa.”
dile diye rii tomange wo nicowyurks kwaamako adimtiye, dong dong nawo ciyi amgabceb nob tomangob dukumeb.”
8 Sai muryar da na ji daga sama ta sāke magana da ni ta ce, “Tafi, ka karɓi naɗaɗɗen littafin da yake a buɗe a hannun mala’ikan da yake tsaye bisa teku da ƙasa.”
Diro rinuwa dikwamau token ker kange mo;” yaker, yatu bifumerowo wuwon wume kang nii tomange wo tim dor wimar kange dor bitinereu.”
9 Sai na je wajen mala’ikan na ce masa yă ba ni ƙaramin naɗaɗɗen littafin. Ya ce mini, “Karɓa ka ci. Zai sa cikinka yă yi tsami, amma ‘a bakinka zai zama da zaƙi kamar zuma.’”
lamin yaker rii to mangerin rinyico ri neye biffumero biduwareu. yiye ki, “tu bifumero cam Andok fwermwero yilam twei dila nyimweru antwibi na yuti.”
10 Na karɓi ƙaramin naɗaɗɗen littafin daga hannun mala’ikan na kuma ci. Ya yi zaƙi kamar zuma a bakina, amma sa’ad da na cinye, cikina ya yi tsami.
Mintu bifumero biduwareu kangrii tomangekeu min cam twibi kambu kan nyimi na yuti, dila twer, la fwermiro yilam twei,
11 Sa’an nan aka ce mini, “Dole ne ka sāke yin annabci game da mutane masu yawa, al’ummai, harsuna da kuma sarakuna.”
kange yiye ki, “intam nyo mwam token ker dukumer tak kange ducce, kange riiffir kange bitenti kange liyabtirim.”

< Ru’uya ta Yohanna 10 >