< Zabura 98 >
1 Zabura ce. Ku rera sabuwar waƙa ga Ubangiji, gama ya yi abubuwa masu banmamaki; hannunsa na dama da hannunsa mai tsarki sun yi masa aikin ceto.
Hina Gode da ninima liligi noga: idafa hahamoiba: le, Ema nodone gesami gaheabolo hea: ma! Ea hadigi gasa amoga fawane E da hasalasi dagoi.
2 Ubangiji ya sanar da cetonsa ya kuma bayyana adalcinsa ga al’ummai.
Hina Gode da Ea Hisu hasalasi amo sisa: i lai. Ea da Ea gaga: su gasa amo fifi asi gala ilia dawa: digima: ne hamoi.
3 Ya tuna da ƙaunarsa da kuma amincinsa ga gidan Isra’ila; dukan iyakar duniya sun ga ceton Allahnmu.
E da Isala: ili dunu ilima Ea mae fisili asigi hou da ilima dialoma: ne sia: i. Amola E da ea ilegele sia: i didili hamoi. Fifi asi gala dunu huluane da ninia Gode Ea hasalasisu hou amo huluane ba: i dagoi.
4 Ku yi sowa don farin ciki ga Ubangiji, dukan duniya, ku ɓarke da waƙa ta murna tare da kiɗi;
Osobo bagade fifi asi huluane! Hina Godema nodone gesami hea: ma! Ema nodone gesami hea: ma amola nodoiba: le wele sisia: ma!
5 ku yi kiɗi ga Ubangiji da garaya, da garaya da ƙarar rerawa,
Hina Godema nodone gesami hea: ma! Sani baidama duni, Hina Godema nodone sia: ma.
6 tare da bushe-bushe da karar ƙahon rago, ku yi sowa don farin ciki a gaban Ubangiji, Sarki.
Ninia Hina Bagade Godema nodone dalabede duni amola fulabosu hono amo fulabosa, nodone wele sia: ma.
7 Bari teku su yi ruri, da kuma kome da yake cikinsa, duniya da kuma kome da yake cikinta.
Hano wayabo bagade! Di ganodini esalebe liligi huluane, huma! Amola osobo bagade di da: iya dialebe liligi huluane nodone gesami hea: ma!
8 Bari koguna su tafa hannuwansu, bari duwatsu su rera tare don farin ciki;
Hano amola agolo huluane dilia da Gode Ea midadi aligili, dilia lobo fane, Hina Godema nodone gesami hea: ma.
9 bari su rera a gaban Ubangiji, gama yana zuwa domin yă hukunta duniya. Zai hukunta duniya da adalci mutane kuma cikin gaskiya.
Bai E da osobo bagade fifi asi huluane ouligimusa: maha. E da defeledafa Ea moloi fofada: su amoga fifi asi gala huluane ouligimu.