< Zabura 95 >

1 Ku zo, bari mu rera don farin ciki ga Ubangiji; bari mu yi sowa da ƙarfi ga Dutsen cetonmu.
Misa! Nini da Hina Godema nodone sia: na: di. Ninia da nini Gaga: su Gode Ema nodone gesami hea: la: di.
2 Bari mu zo gabansa da godiya mu rera gare shi da kiɗi da waƙa.
Ninia da Ea midadi misini, Ema nodone iasu ia: di, amola hahawane nodone gesami hea: la: di.
3 Gama Ubangiji Allah mai girma ne, babban Sarki a bisa dukan alloli.
Bai Hina Gode da Gadodafa amola ‘gode’ huluane amo baligisa.
4 A hannunsa ne zurfafan duniya suke, ƙwanƙolin dutse kuma nasa ne.
E da osobo bagade huluane amola osobo magufu gelabo gaga: i gududafa amogainini heda: le, agolo gagai gadodafa amoga doaga: le, amo huluane ouligisa.
5 Teku nasa ne, gama shi ne ya yi shi, da hannuwansa kuma ya yi busasshiyar ƙasa.
E da hano wayabo Hi hahamoi amola soge Hi hahamoi amo huluane ouligisa.
6 Ku zo, bari mu rusuna mu yi sujada, bari mu durƙusa a gaban Ubangiji Mahaliccinmu;
Misa! Ninia da Hina Gode nini hahamosu dunu, Ema muguni fili guduli amola dialuma beguduli, Ema nodone sia: ne gadola: di!
7 gama shi ne Allahnmu mu mutanen makiyayansa ne, garke kuwa a ƙarƙashin kulawarsa. Yau, in kuka ji muryarsa,
E da ninia Gode! Amola E da nini gilisi dialebe dunu amo noga: le ouligili, ninima ninia hanai liligi amo iana.
8 “Kada ku taurare zukatanku kamar yadda kuka yi a Meriba, kamar yadda kuka yi a wancan rana a Massa a hamada,
Wali, Ea sia: be amo nabima! Dilia aowalali da Meliba sogega amogai esala, ilia da amo haga Masa hafoga: i sogega esalebe agoane asigi dawa: su gawamaga: i, amo agoane mae hamoma.
9 inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni, ko da yake sun ga abin da na yi.
Amogai ilia Na ilima hamobe ba: i. Be amomane, ilia da Nama adoba: i.
10 Shekara arba’in na yi fushi da wancan tsara; na ce, ‘Su mutane ne waɗanda zukatansu suka kauce, kuma ba su san hanyoyina ba.’
Ode 40 agoane Na da amo dunu ilia hamobe amoga hihini ba: lusu. Na da amane sia: i, “Ilia da Nama hagasa! Ilia da Na hamoma: ne sia: be amo nabimu higasa.
11 Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’”
Na da ougiba: le, dafawane hamomusa: sia: amane ilegei, “Dilia da soge Na diligili helefima: ne imunusa: ilegele sia: i, amoga da hamedafa doaga: mu.”

< Zabura 95 >