< Zabura 94 >

1 Ya Ubangiji, Allahn da yake ramuwa, Ya Allah wanda yake ramuwa, ka haskaka.
Herra Jumala, jonka kostot ovat, Jumala, jonka kostot ovat, selkiästi itses näytä.
2 Ka tashi, ya Alƙalin duniya; ka sāka wa masu girman kai abin da ya dace da su.
Korota sinuas, maailman tuomari: maksa ylpeille, mitä he ansainneet ovat.
3 Har yaushe mugaye, ya Ubangiji har yaushe mugaye za su yi ta murna?
Herra, kuinka kauvan pitää jumalattomain, kuinka kauvan pitää jumalattomain riemuitseman?
4 Suna ta yin maganganun fariya; dukan masu aikata mugunta sun cika da fariya.
Tiuskuman ja puhuman niin ylpiästi, ja kaikki pahantekiät niin kerskaaman?
5 Suna murƙushe mutanenka, ya Ubangiji; suna danne gādonka.
Herra, he polkevat alas sinun kansas, ja sinun perimistäs he vaivaavat.
6 Suna kashe gwauraye da kuma baƙi; suna kisan marayu.
Lesket ja muukalaiset he tappavat, ja orvot he kuolettavat,
7 Suna ce, “Ubangiji ba ya gani; Allah na Yaƙub bai kula ba.”
Ja sanovat: ei Herra sitä näe, ja Jakobin Jumala ei sitä tottele.
8 Ku mai da hankali, ku marasa azanci a cikin mutane; ku wawaye, yaushe za ku zama masu hikima?
Ymmärtäkäät siis, te hullut kansan seassa! ja, te tyhmät, koska te taitaviksi tulette?
9 Shi da ya sa kunne ba don a ji ba ne? Shi da ya yi ido ba don yă gani ba ne?
Joka korvan on istuttanut, eikö hän kuule? eli joka silmän loi, eikö hän näe?
10 Shi da yake yi wa al’ummai horo ba ya hukunci ne? Shi da yake koya wa mutum ba shi da sani ne?
Joka pakanoita kurittaa, eikö hän rankaise, joka ihmisille opettaa tiedon?
11 Ubangiji ya san tunanin mutum; ya san cewa tunaninsu banza ne.
Mutta Herra tietää ihmisten ajatukset, että ne turhat ovat.
12 Mai albarka ne mutumin da ka yi masa horo, ya Ubangiji, mutumin da ka koyar daga dokarka;
Autuas on se, jota sinä, Herra, kuritat, ja opetat sinun laistas,
13 kana ba shi sauƙi a lokacin wahala, sai har an haƙa rami wa mugaye.
Että hänellä kärsivällisyys olis, koska vastoin käy, siihenasti kuin jumalattomalle hauta valmistetaan.
14 Gama Ubangiji ba zai ƙi mutanensa ba; ba zai taɓa yashe gādonsa ba.
Sillä ei Herra heitä kansaansa pois, eli hylkää perimistänsä.
15 Za a sāke kafa hukunci a kan adalci, kuma dukan masu adalci a zuciya za su bi shi.
Sillä oikeuden pitää sittekin oikeuden oleman, ja kaikki hurskaat sydämet sitä seuraavat.
16 Wane ne zai yi gāba da mugaye domina? Wane ne zai ɗauki matsayi ya yi gāba da masu aikata mugunta domina?
Kuka seisoo minun kanssani pahoja vastaan? kuka astuu minun tyköni pahointekiöitä vastaan?
17 Da ba don Ubangiji ya yi mini taimako ba, da tuni na zauna shiru a wurin mutuwa.
Ellei Herra minua auttaisi, niin minun sieluni makais lähes hiljaisuudessa.
18 Sa’ad da na ce, “Ƙafata na santsi,” ƙaunarka, ya Ubangiji, ta riƙe ni.
Minä sanoin: minun jalkani on horjunut, vaan sinun armos, Herra, minun tukesi.
19 Sa’ad da alhini ya yi yawa a cikina, ta’aziyyarka ta kawo farin ciki wa raina.
Minulla oli paljo surua sydämessäni; mutta sinun lohdutukses ilahutti minun sieluni.
20 Zai yiwu kursiyin da ya cika da lalaci yă haɗa kai da kai, wanda yake kawo azaba ta wurin abin da ya zartar?
Etpäs mielisty koskaan tosin vahingolliseen istuimeen, joka lain häijysti opettaa.
21 Sun yi ƙungiya tare a kan mai adalci suka yanke wa marar laifi hukuncin mutuwa.
He kokoovat joukkonsa vanhurskaan sielua vastaan, ja tuomitsevat viattoman veren kadotukseen,
22 Amma Ubangiji ya zama kagarata, Allahna kuma dutsen da nake samun mafaka.
Mutta Herra on minun varjelukseni: minun Jumalani on minun uskallukseni turva,
23 Zai sāka musu saboda zunubansu yă kuma hallaka su saboda muguntarsu; Ubangiji Allahnmu zai hallaka su.
Ja hän kostaa heidän vääryytensä, ja hukuttaa heitä heidän pahuutensa tähden: Herra, meidän Jumalamme, hukuttaa heitä.

< Zabura 94 >