< Zabura 94 >

1 Ya Ubangiji, Allahn da yake ramuwa, Ya Allah wanda yake ramuwa, ka haskaka.
Yaye Jehova Nyasaye en Nyasaye ma jachul kuor, yaye Nyasaye ma jachul kuor, nyis lerni.
2 Ka tashi, ya Alƙalin duniya; ka sāka wa masu girman kai abin da ya dace da su.
Aa malo, yaye Jangʼad bura mar piny; chul josunga gima owinjore kodgi.
3 Har yaushe mugaye, ya Ubangiji har yaushe mugaye za su yi ta murna?
Yaye Jehova Nyasaye, nyaka karangʼo ma joma timbegi richo, nyaka karangʼo ma joma timbegi richo biro goyo siboi?
4 Suna ta yin maganganun fariya; dukan masu aikata mugunta sun cika da fariya.
Gidiro weche mag wich teko; joma timbegi richo duto opongʼ gi sunga.
5 Suna murƙushe mutanenka, ya Ubangiji; suna danne gādonka.
Gikidho jogi, yaye Jehova Nyasaye; gidiyo girkeni mari.
6 Suna kashe gwauraye da kuma baƙi; suna kisan marayu.
Ginego dhako ma chwore otho gi jadak; gideyo ngʼama onge gi wuon.
7 Suna ce, “Ubangiji ba ya gani; Allah na Yaƙub bai kula ba.”
Giwacho niya, “Jehova Nyasaye ok ne; Nyasach Jakobo ok dew gik ma watimo.”
8 Ku mai da hankali, ku marasa azanci a cikin mutane; ku wawaye, yaushe za ku zama masu hikima?
To winjuru, un joma omingʼ e dier ji; un joma ofuwogi, ubiro bedo mariek karangʼo?
9 Shi da ya sa kunne ba don a ji ba ne? Shi da ya yi ido ba don yă gani ba ne?
Donge ngʼama nochomo it winjo wach? Donge ngʼat manoloso wangʼ neno?
10 Shi da yake yi wa al’ummai horo ba ya hukunci ne? Shi da yake koya wa mutum ba shi da sani ne?
Donge ngʼat marieyo ogendini kumo ji? Bende ngʼat mapuonjo dhano dibed maonge rieko?
11 Ubangiji ya san tunanin mutum; ya san cewa tunaninsu banza ne.
Jehova Nyasaye ongʼeyo pach dhano; ongʼeyo ni gionge tich.
12 Mai albarka ne mutumin da ka yi masa horo, ya Ubangiji, mutumin da ka koyar daga dokarka;
Ogwedh ngʼat mikumo, yaye Jehova Nyasaye, ma en ngʼama ipuonjo koa e chikeni;
13 kana ba shi sauƙi a lokacin wahala, sai har an haƙa rami wa mugaye.
imiyo ngʼama kamano resruok e ndalo chandruok, nyaka chop kuny bur ne joma richo.
14 Gama Ubangiji ba zai ƙi mutanensa ba; ba zai taɓa yashe gādonsa ba.
Nimar Jehova Nyasaye ok bi dagi joge; ok obi jwangʼo girkeni mare.
15 Za a sāke kafa hukunci a kan adalci, kuma dukan masu adalci a zuciya za su bi shi.
Yor adiera biro yudore kendo ne joma kare, kendo joma oriere gie chunygi biro luwe.
16 Wane ne zai yi gāba da mugaye domina? Wane ne zai ɗauki matsayi ya yi gāba da masu aikata mugunta domina?
En ngʼa mabiro radona gi joma timbegi richo? Ngʼatno mabiro chwaka kakedo gi joricho?
17 Da ba don Ubangiji ya yi mini taimako ba, da tuni na zauna shiru a wurin mutuwa.
Ka dine Jehova Nyasaye ok omiya kony, to dikoro asedhi dak e piny ma ji olingʼe thi.
18 Sa’ad da na ce, “Ƙafata na santsi,” ƙaunarka, ya Ubangiji, ta riƙe ni.
Kane awacho niya, “Tienda kier,” to herani nojola, yaye Jehova Nyasaye.
19 Sa’ad da alhini ya yi yawa a cikina, ta’aziyyarka ta kawo farin ciki wa raina.
Ka achiedh-nade nopongʼo chunya, to hochni noduogo mor e ngimana.
20 Zai yiwu kursiyin da ya cika da lalaci yă haɗa kai da kai, wanda yake kawo azaba ta wurin abin da ya zartar?
Loch marach bende inyalo riworigo adier, loch mamiyo ji chandore malit nikech chikene maricho?
21 Sun yi ƙungiya tare a kan mai adalci suka yanke wa marar laifi hukuncin mutuwa.
Ginywako ne joma kare kendo gingʼadone joma onge ketho buch tho.
22 Amma Ubangiji ya zama kagarata, Allahna kuma dutsen da nake samun mafaka.
To Jehova Nyasaye osebedo ohingana, kendo Nyasacha en lwanda ma aponde.
23 Zai sāka musu saboda zunubansu yă kuma hallaka su saboda muguntarsu; Ubangiji Allahnmu zai hallaka su.
Obiro chulogi nikech richogi kendo obiro tiekogi nikech timbegi maricho; Jehova Nyasaye ma Nyasachwa biro tiekogi.

< Zabura 94 >