< Zabura 92 >

1 Zabura ce. Waƙa ce. Domin ranar Asabbaci. Yana da kyau a yabi Ubangiji a kuma yi kiɗi ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka,
[Soko On Nu Ke Len Sabbath] Fuka woiya in sang kulo nu sum, O LEUM GOD, In on ac akfulatye kom, O God Fulatlana.
2 don a yi shelar ƙaunarka da safe amincinka kuma da dare,
In fahkak lungse kawil lom ke lotu nukewa Ac pwaye lom ke fong nukewa,
3 da kiɗin molo mai tsirkiya goma da kuma ƙarar garaya.
Wi pusren on ke mwe srital su oasr ah kac, Ac ke pusra wolana lun harp.
4 Gama ka sa na yi murna ta wurin ayyukanka, ya Ubangiji; na rera don farin ciki saboda ayyukan hannuwanka.
Orekma kulana lom, O LEUM GOD, akenganyeyu. Ke sripen ma kom oru, nga on ke engan.
5 Ina misalin ayyukanka, ya Ubangiji, tunaninka da zurfi suke ƙwarai!
Fuka lupan orekma lom, O LEUM GOD. Fuka loaliyen nunak lom!
6 Mutum marar azanci ba zai sani ba, wawa ba zai gane ba,
Mwet lalfon tia ku in etu ma inge, Ac mwet yohk nikin la elos tia ku in kalem kac.
7 cewa ko da yake mugaye suna girma kamar ciyawa kuma dukan masu aikata mugunta suna haɓaka, za a hallaka su har abada.
Sahp mwet koluk elos ac kapak oana mah, Sahp elos su oru ma koluk fah kapkapak, Tusruktu, elos ac fah arulana kunausyukla,
8 Amma kai, ya Ubangiji, za a ɗaukaka har abada.
Mweyen kom, O LEUM GOD, kom leum fulat ma pahtpat.
9 Gama tabbatacce abokan gābanka, ya Ubangiji, tabbatacce abokan gābanka za su hallaka; za a watsar da dukan masu aikata mugunta.
Kut etu lah mwet lokoalok lom ac fah misa, Ac mwet koluk nukewa ac fah kutangyukla.
10 Ka ɗaukaka ƙahona kamar na ɓauna; an zubo mai masu kyau a kaina.
Kom oru tuh nga in arulana ku, oana soko cow mukul kasrkusrak; Kom akinsewowoyeyu ke engan lulap.
11 Idanuna sun ga fāɗuwar maƙiyana; kunnuwana sun ji kukan mugayen maƙiyana.
Nga liye ke kutangyukla mwet lokoalok luk Ac lohng pusren tung lun mwet koluk.
12 Adalai za su haɓaka kamar itacen dabino, za su yi girma kama al’ul na Lebanon;
Mwet suwoswos elos ac fah farngelik oana sak palm; Elos ac kapak oana sak cedar ke inging Lebanon.
13 da aka daddasa a gidan Ubangiji, za su haɓaka a filayen gidan Allahnmu.
Elos oana sak yoki in lohm sin LEUM GOD— Su farngelik in Tempul lun God,
14 Za su ci gaba da ba da’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,
Su srakna isus fahko ke elos matuoh, Ac folfol insroa ac ku in pacl e nukewa.
15 suna shela cewa, “Ubangiji adali ne; shi ne Dutsena, kuma babu mugunta a cikinsa.”
Ma inge akkalemye lah LEUM GOD El nununku suwohs, Ac wanginna ma sufal in El su loangeyu.

< Zabura 92 >