< Zabura 92 >

1 Zabura ce. Waƙa ce. Domin ranar Asabbaci. Yana da kyau a yabi Ubangiji a kuma yi kiɗi ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka,
Hina Gode Baligili Gadodafa, Dima nodone sia: mu amola Dima nodone gesami hea: mu da defeadafa.
2 don a yi shelar ƙaunarka da safe amincinka kuma da dare,
Dia mae fisili asigidafa amo eso huluane hahabe sia: nanumu da defea, amola Dia didili hamosu hou amo gasia huluane sia: nanumu da defea.
3 da kiɗin molo mai tsirkiya goma da kuma ƙarar garaya.
Sani baidama amola baidamadafa, amoga dusa, Dima nodonanumu da defea.
4 Gama ka sa na yi murna ta wurin ayyukanka, ya Ubangiji; na rera don farin ciki saboda ayyukan hannuwanka.
Hina Gode, Dia baligili bagadedafa hamobe hou amoga na da nodosa, amola Dia hahamoi liligi amo ba: beba: le, na da nodone gesami hea: sa.
5 Ina misalin ayyukanka, ya Ubangiji, tunaninka da zurfi suke ƙwarai!
Hina Gode, Dia hahamobe liligi da bagadedafa! Dia dawa: su da oso dogoidafa gala!
6 Mutum marar azanci ba zai sani ba, wawa ba zai gane ba,
Goe hou da gagaoui dunu, amo ea da dawa: mu gogolei,
7 cewa ko da yake mugaye suna girma kamar ciyawa kuma dukan masu aikata mugunta suna haɓaka, za a hallaka su har abada.
Wadela: i hamosu dunu da wadela: i gisi agoane heda: mu, amola giadofale hamosu dunu ilia da liligi bagade gagui dialebe ba: mu, be amomane ilia da bagadedafa gugunufinisi ba: mu.
8 Amma kai, ya Ubangiji, za a ɗaukaka har abada.
Bai Hina Gode da Gadodafa amola Fifi Ahoanusudafa.
9 Gama tabbatacce abokan gābanka, ya Ubangiji, tabbatacce abokan gābanka za su hallaka; za a watsar da dukan masu aikata mugunta.
Ninia dawa: , Dima ha lai dunu ilia da bogogia: mu, amola wadela: i hou hamosu dunu da hasalasi dagoi ba: mu.
10 Ka ɗaukaka ƙahona kamar na ɓauna; an zubo mai masu kyau a kaina.
Di da bulamagau sigua amo ea gasa defele nama gasa i, amola Di da hahawane dogolegele hou nama hamoiba: le, na da hahawane bagade.
11 Idanuna sun ga fāɗuwar maƙiyana; kunnuwana sun ji kukan mugayen maƙiyana.
Na da nama ha lai ilima hasalasibi amo ba: i amola wadela: i hou hamosu dunu ilia didigia: be amo nabi.
12 Adalai za su haɓaka kamar itacen dabino, za su yi girma kama al’ul na Lebanon;
Molole hamosu dunu ilia da gumudi dulu waha faselale salabe agoai ba: mu. Ilia da Lebanone soge ganodini dolo ifa heda: be agoai ba: mu.
13 da aka daddasa a gidan Ubangiji, za su haɓaka a filayen gidan Allahnmu.
Ilia da ninia Hina Gode Ea Debolo diasu ganodini bugi ifaga osomo falegabe agoai, amo da yalo idalo hamone, gebewane lubi dialuli fage legelalebe, gasa bagade ifa agoai ba: mu.
14 Za su ci gaba da ba da’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,
15 suna shela cewa, “Ubangiji adali ne; shi ne Dutsena, kuma babu mugunta a cikinsa.”
Amoga ninia ba: sea da Hina Gode da moloidafa olelesa. E da na Gaga: su gala. Amola Ea hou amo ganodini, giadofale hamobe hamedafa ba: sa.

< Zabura 92 >