< Zabura 9 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ga muryar “Mutuwar Ɗa.” Zabura ta Dawuda. Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata; zan faɗa dukan abubuwan banmamakinka.
Müzik şefi için - “Oğulun Ölümü” makamında - Davut'un mezmuru Ya RAB, bütün yüreğimle sana şükredeceğim, Yaptığın harikaların hepsini anlatacağım.
2 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikinka; zan rera yabo ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka.
Sende sevinç bulacak, coşacağım, Adını ilahilerle öveceğim, ey Yüceler Yücesi!
3 Abokan gābana sun ja da baya; suka yi tuntuɓe suka hallaka a gabanka.
Düşmanlarım geri çekilirken, Sendeleyip ölüyorlar senin önünde.
4 Gama ka tabbata da gaskiyata da kuma abin da nake yi; ka zauna a kujerarka, kana yin shari’a da adalci.
Çünkü hakkımı, davamı sen savundun, Adil yargıç olarak tahta oturdun.
5 Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye; ka shafe sunansu har abada abadin.
Ulusları azarladın, kötüleri yok ettin, Sonsuza dek adlarını sildin.
6 Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu, ka tuttumɓuke biranensu; yadda ma ba aka ƙara tunaninsu.
Yok olup gitti düşmanlar sonsuza dek, Kökünden söktün kentlerini, Anıları bile silinip gitti.
7 Ubangiji yana mulki har abada; ya kafa kujerarsa don shari’a.
Oysa RAB sonsuza dek egemenlik sürer, Yargı için kurmuştur tahtını;
8 Zai hukunta duniya da adalci; zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
O yönetir doğrulukla dünyayı, O yargılar adaletle halkları.
9 Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya, mafaka a lokutan wahala.
RAB ezilenler için bir sığınak, Sıkıntılı günlerde bir kaledir.
10 Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai, gama kai, Ubangiji, ba ka taɓa yashe waɗanda suke nemanka ba.
Seni tanıyanlar sana güvenir, Çünkü sana yönelenleri hiç terk etmedin, ya RAB.
11 Rera yabai ga Ubangiji, wanda yake zaune a kursiyi a Sihiyona; yi shela a cikin al’ummai abin da ya aikata.
Siyon'da oturan RAB'bi ilahilerle övün! Yaptıklarını halklar arasında duyurun!
12 Gama shi da yakan ɗauki fansa a kan mai kisa yakan tuna; ba ya ƙyale kukan masu wahala.
Çünkü dökülen kanın hesabını soran anımsar, Ezilenlerin feryadını unutmaz.
13 Ya Ubangiji, dubi yadda abokan gābana suna tsananta mini! Ka yi jinƙai ka kuma ɗaga ni daga ƙofofin mutuwa,
Acı bana, ya RAB! Ey beni ölümün eşiğinden kurtaran, Benden nefret edenler yüzünden çektiğim sıkıntıya bak!
14 don in furta yabanka cikin ƙofofin’Yar Sihiyona a can kuwa in yi farin ciki cikin cetonka.
Öyle ki, övgüye değer işlerini anlatayım, Siyon Kenti'nin kapılarında Sağladığın kurtuluşla sevineyim.
15 Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
Uluslar kendi kazdıkları kuyuya düştü, Ayakları gizledikleri ağa takıldı.
16 An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. (Sela)
Adil yargılarıyla RAB kendini gösterdi, Kötüler kendi kurdukları tuzağa düştü. Higayon (sela)
17 Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol )
Kötüler ölüler diyarına gidecek, Tanrı'yı unutan bütün uluslar... (Sheol )
18 Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba, ba kuwa sa zuciyar mai wahala zai taɓa hallaka.
Ama yoksul büsbütün unutulmayacak, Mazlumun umudu sonsuza dek kırılmayacak.
19 Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara; bari a hukunta al’ummai a gabanka.
Kalk, ya RAB! İnsan galip çıkmasın, Huzurunda yargılansın uluslar!
20 Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji; bari al’ummai su sani su mutane ne kurum. (Sela)
Onlara dehşet saç, ya RAB! Sadece insan olduklarını bilsin uluslar. (Sela)