< Zabura 9 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ga muryar “Mutuwar Ɗa.” Zabura ta Dawuda. Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata; zan faɗa dukan abubuwan banmamakinka.
Para o músico chefe. Ajustado para “A Morte do Filho”. Um Salmo de David. I vai agradecer a Iavé com todo o meu coração. Vou falar de todos os seus maravilhosos trabalhos.
2 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikinka; zan rera yabo ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka.
Ficarei feliz e me regozijarei com vocês. Cantarei louvores ao seu nome, ó Altíssimo.
3 Abokan gābana sun ja da baya; suka yi tuntuɓe suka hallaka a gabanka.
When meus inimigos voltam para trás, eles tropeçam e perecem em sua presença.
4 Gama ka tabbata da gaskiyata da kuma abin da nake yi; ka zauna a kujerarka, kana yin shari’a da adalci.
Pois você tem mantido minha justa causa. Você se senta no trono julgando com retidão.
5 Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye; ka shafe sunansu har abada abadin.
Você repreendeu as nações. Você destruiu os ímpios. Você apagou o nome deles para todo o sempre.
6 Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu, ka tuttumɓuke biranensu; yadda ma ba aka ƙara tunaninsu.
O inimigo é ultrapassado por uma ruína sem fim. A própria memória das cidades que você derrubou pereceu.
7 Ubangiji yana mulki har abada; ya kafa kujerarsa don shari’a.
Mas Yahweh reina para sempre. Ele preparou seu trono para o julgamento.
8 Zai hukunta duniya da adalci; zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
Ele julgará o mundo com retidão. Ele administrará o julgamento aos povos em plena retidão.
9 Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya, mafaka a lokutan wahala.
Yahweh será também uma torre alta para os oprimidos; uma torre alta em tempos de problemas.
10 Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai, gama kai, Ubangiji, ba ka taɓa yashe waɗanda suke nemanka ba.
Aqueles que conhecem seu nome depositarão sua confiança em você, para você, Yahweh, não abandonou aqueles que o procuram.
11 Rera yabai ga Ubangiji, wanda yake zaune a kursiyi a Sihiyona; yi shela a cikin al’ummai abin da ya aikata.
Sing elogia a Yahweh, que mora em Zion, e declarar entre o povo o que ele fez.
12 Gama shi da yakan ɗauki fansa a kan mai kisa yakan tuna; ba ya ƙyale kukan masu wahala.
Para aquele que vingar o sangue, lembra-se deles. Ele não esquece o grito dos aflitos.
13 Ya Ubangiji, dubi yadda abokan gābana suna tsananta mini! Ka yi jinƙai ka kuma ɗaga ni daga ƙofofin mutuwa,
Tenha piedade de mim, Yahweh. Veja minha aflição por aqueles que me odeiam, e me levantem dos portões da morte,
14 don in furta yabanka cikin ƙofofin’Yar Sihiyona a can kuwa in yi farin ciki cikin cetonka.
para que eu possa mostrar todos os seus elogios. Regozijar-me-ei com a sua salvação nos portões da filha de Sião.
15 Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
As nações se afundaram no poço que fizeram. Na rede que eles esconderam, seu próprio pé é levado.
16 An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. (Sela)
Yahweh deu-se a conhecer. Ele executou o julgamento. O perverso é enganado pelo trabalho de suas próprias mãos. A meditação. (Selah)
17 Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
Os ímpios devem voltar para o Sheol, mesmo todas as nações que se esquecem de Deus. (Sheol h7585)
18 Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba, ba kuwa sa zuciyar mai wahala zai taɓa hallaka.
Para os necessitados não deve ser sempre esquecido, nem a esperança dos pobres perece para sempre.
19 Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara; bari a hukunta al’ummai a gabanka.
Arise, Yahweh! Não deixe o homem prevalecer. Deixe que as nações sejam julgadas à sua vista.
20 Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji; bari al’ummai su sani su mutane ne kurum. (Sela)
Put eles com medo, Yahweh. Deixe as nações saberem que elas são apenas homens. (Selah)

< Zabura 9 >