< Zabura 9 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ga muryar “Mutuwar Ɗa.” Zabura ta Dawuda. Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata; zan faɗa dukan abubuwan banmamakinka.
I MEN kapinga Ieowa sang nan mongiong i meler, o kasokasoiia duen sapwilim omui dodok kapuriamui kan karos.
2 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikinka; zan rera yabo ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka.
I men pereperen o polauleki komui o kauleki mar omui; komui me lapalapia,
3 Abokan gābana sun ja da baya; suka yi tuntuɓe suka hallaka a gabanka.
Pwe re kotin kaloedier ai imwintiti kan, irail pupedier o melar.
4 Gama ka tabbata da gaskiyata da kuma abin da nake yi; ka zauna a kujerarka, kana yin shari’a da adalci.
Pwe re kotin apwali ia ni ai pung o ai dodok. Komui kaipokedi pon mol omui duen saunkapung pung amen.
5 Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye; ka shafe sunansu har abada abadin.
Kom kotin kapung ong men liki kan o kotin kamela me sapung kan, kom kotin kawelar mar arail kokolata.
6 Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu, ka tuttumɓuke biranensu; yadda ma ba aka ƙara tunaninsu.
Imwintiti o soredier, a namenokalar melel. Komui kotin wuketedi kanim akan; o solar, me pan taman irail ada o tou ar akan.
7 Ubangiji yana mulki har abada; ya kafa kujerarsa don shari’a.
A Ieowa pan kotin kaunda kokolata. A kotin kaonopada mol a, pwen kadeikada.
8 Zai hukunta duniya da adalci; zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
O a pan kotin kadeikada sappa ni pung, o kakaunda wei kan pung.
9 Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya, mafaka a lokutan wahala.
Ieowa sile pan me samama kan, silepa ni ansau apwal.
10 Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai, gama kai, Ubangiji, ba ka taɓa yashe waɗanda suke nemanka ba.
I me irail, me asa mar omui kin liki komui, pwe komui sota kin muei sang irail, me kin rapaki komui, Maing Ieowa.
11 Rera yabai ga Ubangiji, wanda yake zaune a kursiyi a Sihiyona; yi shela a cikin al’ummai abin da ya aikata.
Kauleki Ieowa, me kin kaunda nan Sion. Komail padaki ong wei kan a wiawia!
12 Gama shi da yakan ɗauki fansa a kan mai kisa yakan tuna; ba ya ƙyale kukan masu wahala.
Pwe a kotin taman irail ada o kotin kainoma nta’rail. A sota kin kotin maliela likwir en me samama kan.
13 Ya Ubangiji, dubi yadda abokan gābana suna tsananta mini! Ka yi jinƙai ka kuma ɗaga ni daga ƙofofin mutuwa,
Maing Ieowa, kom kotin maki ong ia. Re kotin mangi ai apwal ren ai imwintiti kan, kom kotin dore ia la sang nan wanim en mela.
14 don in furta yabanka cikin ƙofofin’Yar Sihiyona a can kuwa in yi farin ciki cikin cetonka.
Pwe i en kasokasoiia duen omui dodok kapuriamui pan wanim en nain Sion, perenki sauas pa om.
15 Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
Men liki kan pupedi ong nan por o, me pein irail weiradar, o nä’rail lodi ong insar, me pein irail wiadar.
16 An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. (Sela)
I me kitail asaki, Ieowa me kotin kapung pung. Me sapung kan salidi ong pein ar dodok en pa ar akan. (Sela)
17 Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol )
Me sapung kan en lokidokila nan wasan mela, o men liki kan karos, me kin monokela Kot. (Sheol )
18 Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba, ba kuwa sa zuciyar mai wahala zai taɓa hallaka.
Pwe me samama o sota pan monokinokla kokolata, o me luet akan sota pan kaporoporeki mal kokolata.
19 Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara; bari a hukunta al’ummai a gabanka.
Maing, kom kotida! Pwe aramas ender pwaida, a men liki kan karos en pakadeikada mo omui.
20 Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji; bari al’ummai su sani su mutane ne kurum. (Sela)
Maing, kotiki ong ir men kamasak, pwe men liki kan en dedeki, me re udan aramas eta. (Sela)