< Zabura 9 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ga muryar “Mutuwar Ɗa.” Zabura ta Dawuda. Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata; zan faɗa dukan abubuwan banmamakinka.
Rengeko an-kaliforan-troke irehe r’Iehovà; ho talilieko iaby o halatsa’oo.
2 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikinka; zan rera yabo ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka.
Hifaleako naho hirebehako, ho saboeko i tahina’oy, ry Andindimoneñe.
3 Abokan gābana sun ja da baya; suka yi tuntuɓe suka hallaka a gabanka.
Ie mimpoly o rafelahikoo, le mikorovoke vaho mibaibay añ’atrefa’o ey.
4 Gama ka tabbata da gaskiyata da kuma abin da nake yi; ka zauna a kujerarka, kana yin shari’a da adalci.
Fa nitohañe’o i naseseko mahitiy, ihe miambesatse am-piambesa’o eo, mizaka an-kavantañañe.
5 Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye; ka shafe sunansu har abada abadin.
Nendaha’o o kilakila ‘ndatio, rinotsa’o o lo-tserekeo; finaopao’o kitro katroke ty añara’ iareo.
6 Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu, ka tuttumɓuke biranensu; yadda ma ba aka ƙara tunaninsu.
O ry rafelahio, fa nampigadoñeñe an-koak’ao kitro katroke; fa nombota’o o rovao, fa momoke ty fitiahiañe iareo.
7 Ubangiji yana mulki har abada; ya kafa kujerarsa don shari’a.
Toe am-piambesa’e eo nainai’e t’Iehovà, fa nihentseña’e ho an-jaka i fiambesa’ey;
8 Zai hukunta duniya da adalci; zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
an-katò ty fizaka’e ty voatse toy, ho zakae’e an-kahiti’e ondatio.
9 Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya, mafaka a lokutan wahala.
Kijoly abo te amo forekekeñeo t’Iehovà, fitsolohañe an-tsan-kasotriañe;
10 Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai, gama kai, Ubangiji, ba ka taɓa yashe waɗanda suke nemanka ba.
Hiantok’ azo o mahafohiñe ty tahina’oo, amy te tsy aforintse’o ze mipay Azo, ry Iehovà,
11 Rera yabai ga Ubangiji, wanda yake zaune a kursiyi a Sihiyona; yi shela a cikin al’ummai abin da ya aikata.
Misaboa am’ Iehovà ry mpimoneñe e Tsiône ao! tseizo am’ ondatio o fitoloña’eo!
12 Gama shi da yakan ɗauki fansa a kan mai kisa yakan tuna; ba ya ƙyale kukan masu wahala.
Toe ihaoñe’ i Mpamale Fatey; tsy haliño’e ty fikoiaha’ o mpisotrio.
13 Ya Ubangiji, dubi yadda abokan gābana suna tsananta mini! Ka yi jinƙai ka kuma ɗaga ni daga ƙofofin mutuwa,
Isoho iraho, ry Iehovà! Vazohò ty haoreako am-pità’ o malaiñe ahio; Ihe Mpañonjoñe ahy boak’ an- dalam-bein-kavilasy ao,
14 don in furta yabanka cikin ƙofofin’Yar Sihiyona a can kuwa in yi farin ciki cikin cetonka.
ho talilieko iaby ty enge’o amo lalam-bei’ i anak-ampela’ i Tsiôneio, hirebehako o fandrombaha’oo.
15 Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
Nijoroboñe amy koboñe hinali’iereoy o fifeheañeo; finandri’ ty harato naeta’iareo o fandia’iareoo.
16 An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. (Sela)
Fa nampandrendre-batañe t’Iehovà fa nametsake zaka: tsepaheñ’ amo satan-taña’eo avao ty lo-tsereke. [mahantseñantseñe, Selà]
17 Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol )
Himpoly mb’an-tsikeokoek’ ao o tsivokatseo, ze kilakila’ ondaty mandikok’ an’Andrianañahare. (Sheol )
18 Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba, ba kuwa sa zuciyar mai wahala zai taɓa hallaka.
Fe tsy ho haliño nainai’e o rarakeo vaho tsy ho modo kitro añ’afe’e ty fisalalà’ o mpisotrio.
19 Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara; bari a hukunta al’ummai a gabanka.
Miongaha ry Iehovà, ko anga’o handrekets’ ondatio; Ho zakaeñe am-pivazohoa’o eo o fifeheañeo!
20 Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji; bari al’ummai su sani su mutane ne kurum. (Sela)
Apoho am’ iareo ty fangebahebahañe, ry Iehovà ampahafohino o kilakila’ndatio t’ie ondaty avao! Selà