< Zabura 9 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ga muryar “Mutuwar Ɗa.” Zabura ta Dawuda. Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata; zan faɗa dukan abubuwan banmamakinka.
[Psalm lal David] Nga fah kaksakin kom, LEUM GOD, ke insiuk nufon; Nga fah fahkak ke ma wolana nukewa kom orala.
2 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikinka; zan rera yabo ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka.
Nga ac fah on ac engan ke sripom. Nga fah on ac kaksakin kom, tuh kom God Kulana.
3 Abokan gābana sun ja da baya; suka yi tuntuɓe suka hallaka a gabanka.
Mwet lokoalok luk elos folokla ke pacl ma kom sikyak; Elos putatla ac misa.
4 Gama ka tabbata da gaskiyata da kuma abin da nake yi; ka zauna a kujerarka, kana yin shari’a da adalci.
Kom suwoswos ac pwaye in nununku lom, Ac kom wiyu lac ke kom nununkeyu.
5 Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye; ka shafe sunansu har abada abadin.
Kom nununku lain mwet pegan Ac kom kunausla mwet koluk; Inelos ac fah tia sifil esamyuk.
6 Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu, ka tuttumɓuke biranensu; yadda ma ba aka ƙara tunaninsu.
Mwet lokoalok lasr fah wanginla ma pahtpat, Tuh kom kunausla siti selos, Ac elos tiana sifil esamyuk.
7 Ubangiji yana mulki har abada; ya kafa kujerarsa don shari’a.
Tusruktu LEUM GOD El tokosra ma pahtpat; El oakiya tron lal tuh in nien nununku.
8 Zai hukunta duniya da adalci; zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
El leumi faclu ke suwoswos; El nununku faclu ke nununku suwohs.
9 Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya, mafaka a lokutan wahala.
LEUM GOD El nien molela nu sin mwet akkeokyeyuk, El nien wikla in pacl upa.
10 Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai, gama kai, Ubangiji, ba ka taɓa yashe waɗanda suke nemanka ba.
LEUM GOD, elos su etekom ac fah lulalfongi kom; Ac kom tia sisla kutena mwet su tuku nu yurum.
11 Rera yabai ga Ubangiji, wanda yake zaune a kursiyi a Sihiyona; yi shela a cikin al’ummai abin da ya aikata.
Yuk on in kaksak nu sin LEUM GOD, su muta ac leum in Zion! Fahkak nu sin mutunfacl nukewa ma El orala.
12 Gama shi da yakan ɗauki fansa a kan mai kisa yakan tuna; ba ya ƙyale kukan masu wahala.
God El esamulos su keok; El tia mulkunla tung lalos, Ac El kaelos su oru koluk nu selos.
13 Ya Ubangiji, dubi yadda abokan gābana suna tsananta mini! Ka yi jinƙai ka kuma ɗaga ni daga ƙofofin mutuwa,
O LEUM GOD, pakoten nu sik! Liye mwe keok su mwet lokoalok luk elos oru nu sik! LEUM GOD, moliyula liki misa,
14 don in furta yabanka cikin ƙofofin’Yar Sihiyona a can kuwa in yi farin ciki cikin cetonka.
Tuh nga fah tu ye mutun mwet Jerusalem Ac fahkak nu selos ma nukewa su nga kaksakin kom kac. Nga ac fah arulana engan mweyen kom moliyula.
15 Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
Mwet pegan elos sifacna pukanak luf se ac putatyang nu loac; Elos sruhu ke sruhf lalos sifacna.
16 An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. (Sela)
LEUM GOD El sifacna akkalemyal nu selos ke nununku suwoswos lal, Ac mwet koluk elos sremla ke orekma koluk lun paolos sifacna.
17 Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
Misa pa saflaiyen mwet koluk nukewa, Aok, elos nukewa su ngetla liki God. (Sheol h7585)
18 Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba, ba kuwa sa zuciyar mai wahala zai taɓa hallaka.
Mwet enenu ac fah tia mulkinyuklana nwe tok, Ac finsrak lun mwet sukasrup ac fah tia pilesreyuk nwe tok.
19 Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara; bari a hukunta al’ummai a gabanka.
Fahsru, LEUM GOD! Nikmet lela kutena mwet in ku liki nununku lom! Use mwet pegan nu ye motom Ac orala nununku lom nu selos.
20 Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji; bari al’ummai su sani su mutane ne kurum. (Sela)
Oru tuh elos in sangeng, O LEUM GOD; Oru tuh elos in etu lah elos mwet sukawil moul la.

< Zabura 9 >