< Zabura 89 >

1 Maskil na Etan dangin Ezra. Zan rera game da ƙauna mai girma ta Ubangiji har abada; da bakina zan sanar da amincinka a dukan zamanai.
En læresalme av Etan, esrahitten. Om Herrens nådegjerninger vil jeg synge til evig tid; fra slekt til slekt vil jeg kunngjøre din trofasthet med min munn.
2 Zan furta cewa ƙaunarka tana nan daram har abada, cewa ka kafa amincinka a sama kanta.
For jeg sier: Miskunnhet bygges op til evig tid, i himmelen grunnfester du din trofasthet.
3 Ka ce, “Na yi alkawari da zaɓaɓɓena, na rantse wa Dawuda bawana,
Du sier: Jeg har gjort en pakt med min utvalgte, jeg har svoret David, min tjener:
4 cewa ‘Zan kafa zuriyarka har abada in kuma sa kursiyinka yă tsaya daram dukan zamanai.’” (Sela)
Til evig tid vil jeg grunnfeste ditt avkom, og jeg vil bygge din trone fra slekt til slekt. (Sela)
5 Sammai na yabon abubuwan banmamakinka, ya Ubangiji, amincinka shi ma, a cikin taron tsarkakanka.
Og himlene priser din underfulle gjerning, Herre, og din trofasthet prises i de helliges forsamling.
6 Gama wane ne a sarari za a iya kwatanta da Ubangiji? Wane ne yake kamar Ubangiji a cikin talikan samaniya?
For hvem i det høie er å ligne med Herren? Hvem er Herren lik blandt Guds sønner,
7 Cikin taron tsarkaka Allah ne aka fi tsoro; shi ne mafi bantsoro fiye da dukan waɗanda suka kewaye shi.
en Gud, såre forferdelig i de helliges hemmelige råd og fryktelig for alle dem som er omkring ham?
8 Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, wane ne kamar ka? Kai mai iko ne, ya Ubangiji, kuma amincinka ya kewaye ka.
Herre, hærskarenes Gud, hvem er sterk som du, Herre? Og din trofasthet er rundt omkring dig.
9 Kana mulkin teku mai tumbatsa; sa’ad da raƙuma sun tashi, kakan kwantar da su.
Du er den som hersker over havets overmot; når dets bølger reiser sig, lar du dem legge sig.
10 Ka ragargaza Rahab kamar waɗanda aka kashe; da hannunka mai ƙarfi ka watsar da abokan gābanka.
Du har sønderknust Rahab som en ihjelslått; med din styrkes arm har du spredt dine fiender.
11 Sammai naka ne, haka kuma duniya; ka kafa duniya da dukan abin da yake cikinta.
Dig hører himlene til, dig også jorden; jorderike og alt det som fyller det - du har grunnfestet dem;
12 Ka halicce arewa da kudu; Tabor da Hermon suna rera don farin ciki ga sunanka.
nord og syd - du har skapt dem; Tabor og Hermon jubler over ditt navn.
13 Hannunka mai iko ne; hannunka yana da ƙarfi, hannunka na dama ya sami ɗaukaka.
Du har en arm med velde; sterk er din hånd, ophøiet er din høire hånd.
14 Adalci da gaskiya su ne tushen kursiyinka; ƙauna da aminci suna tafiya a gabanka.
Rettferd og rett er din trones grunnvoll; nåde og sannhet går frem for ditt åsyn.
15 Masu albarka ne waɗanda suka koyi yin maka kirari waɗanda suke tafiya cikin hasken da yake gabanka, Ubangiji.
Salig er det folk som kjenner til jubel; Herre, i ditt åsyns lys skal de vandre.
16 Suna farin ciki a cikin sunanka dukan yini; suna samun ɗaukaka cikin adalcinka.
I ditt navn skal de fryde sig hele dagen, og ved din rettferdighet blir de ophøiet.
17 Gama kai ne ɗaukakarsu da ƙarfinsu, kuma ta wurin alherinka ka ɗaukaka ƙahonka.
For du er deres styrkes pryd, og ved din godhet ophøier du vårt horn.
18 Tabbatacce, garkuwarmu ta Ubangiji ce, ta sarkinmu ce, da kuma ta Mai Tsarki na Isra’ila ce.
For Herren er vårt skjold, og Israels Hellige vår konge.
19 Ka taɓa yin magana cikin wahayi, ga mutanenka masu aminci ka ce, “Na ba wa jarumi ƙarfi; na ɗaukaka saurayi daga cikin mutane.
Dengang talte du i et syn til dine fromme og sa: Jeg har nedlagt hjelp hos en helt, jeg har ophøiet en ung mann av folket.
20 Na sami Dawuda bawana; da mai na mai tsarki na shafe shi.
Jeg har funnet David, min tjener, jeg har salvet ham med min hellige olje.
21 Hannuna zai kasance tare da shi; tabbatacce hannuna zai ƙarfafa shi.
Min hånd skal alltid være med ham, og min arm skal gi ham styrke.
22 Babu abokin gāban da zai sa yă biya haraji; babu mugun mutumin da zai danne shi.
Fienden skal ikke plage ham, og den urettferdige skal ikke undertrykke ham.
23 Zan murƙushe maƙiyansa a gabansa in kashe dukan abokan gābansa.
Men jeg vil sønderknuse hans motstandere for hans åsyn og slå dem som hater ham.
24 Amintacciya ƙaunata za tă kasance tare da shi, kuma ta wurin sunana za a ɗaukaka ƙahonsa.
Og min trofasthet og min miskunnhet skal være med ham, og i mitt navn skal hans horn ophøies.
25 Zan sa hannunsa a bisa teku, hannunsa na dama a bisa koguna.
Og jeg vil la ham legge sin hånd på havet og sin høire hånd på elvene.
26 Zai yi kira gare ni yă ce, ‘Kai ne Mahaifina, Allahna, Dutse mai cetona.’
Han skal rope til mig: Du er min far, min Gud og min frelses klippe.
27 Zan kuma naɗa shi ɗan farina, mafi ɗaukaka cikin sarakunan duniya.
Og jeg vil gjøre ham til den førstefødte, til den høieste blandt kongene på jorden.
28 Zan ci gaba da ƙaunarsa har abada, alkawarina da shi ba zai taɓa fasa ba.
Jeg vil bevare min miskunnhet mot ham til evig tid, og min pakt skal stå fast for ham.
29 Zan kafa zuriyarsa har abada, kursiyinsa muddin sammai suna nan.
Og jeg vil la hans avkom bli til evig tid og hans trone som himmelens dager.
30 “In’ya’yansa maza suka yashe dokata ba su kuwa bi ƙa’idodina ba,
Dersom hans barn forlater min lov og ikke vandrer i mine bud,
31 in suka take ƙa’idodina suka kuma kāsa kiyaye umarnaina,
dersom de krenker mine forskrifter og ikke holder mine befalinger,
32 zan hukunta zunubinsu da sanda, laifinsu da bulala;
da vil jeg hjemsøke deres synd med ris og deres misgjerning med plager.
33 amma ba zan ɗauke ƙaunata daga gare shi ba, ba kuwa zan taɓa rasa cika amincina ba.
Men min miskunnhet vil jeg ikke ta fra ham, og min trofasthet skal ikke svikte;
34 Ba zan take alkawarina ba ko in canja abin da leɓunana suka ambata.
jeg vil ikke bryte min pakt og ikke forandre hvad som gikk ut fra mine leber.
35 Sau ɗaya ba ƙari, na rantse da tsarkina, ba kuwa zan yi ƙarya wa Dawuda ba,
Ett har jeg svoret ved min hellighet, sannelig, for David vil jeg ikke lyve:
36 cewa zuriyarsa za tă ci gaba har abada kuma kursiyinsa zai dawwama a gabana kamar rana;
Hans avkom skal bli til evig tid, og hans trone som solen for mitt åsyn.
37 zai kahu har abada kamar wata, amintacciyar shaida a cikin sarari.” (Sela)
Som månen skal den stå evindelig, og vidnet i det høie er trofast. (Sela)
38 Amma ka ƙi, ka yi ƙyama ka kuma yi fushi sosai da shafaffenka.
Og du har forkastet og forsmådd, du er blitt harm på din salvede.
39 Ka soke alkawarin da ka yi da bawanka ka kuma ƙazantar da rawaninsa a ƙura.
Du har rystet av dig pakten med din tjener, du har vanhelliget hans krone ned i støvet.
40 Ka rurrushe dukan katangansa ka sa kagaransa suka zama kufai.
Du har revet ned alle hans murer, du har lagt hans festninger i grus.
41 Dukan waɗanda suka wuce sun washe shi; ya zama abin dariya wajen maƙwabtansa.
Alle de som går forbi på veien, har plyndret ham; han er blitt til hån for sine naboer.
42 Ka ɗaukaka hannun dama na maƙiyansa; ka sa dukan abokan gābansa suna farin ciki.
Du har ophøiet hans motstanderes høire hånd, du har gledet alle hans fiender.
43 Ka juye bakin takobinsa ba ka kuma taimake shi a cikin yaƙi ba.
Og du lot hans skarpe sverd vike og lot ham ikke holde stand i striden.
44 Ka kawo ƙarshen darajarsa ka kuma jefar da kursiyinsa ƙasa.
Du har gjort ende på hans glans og kastet hans trone i støvet.
45 Ka rage kwanakin ƙuruciyarsa; ka rufe shi da mayafin kunya. (Sela)
Du har forkortet hans ungdoms dager, du har dekket ham med skam. (Sela)
46 Har yaushe, ya Ubangiji za ka ɓoye? Za ka ɓoye har abada ne? Har yaushe fushinka zai yi ta ci kamar wuta?
Hvor lenge, Herre, vil du skjule dig evindelig? Hvor lenge skal din harme brenne som ild?
47 Ka tuna yadda raina mai wucewa ne. Gama ka halicce dukan mutane ba amfani!
Kom dog i hu hvor kort mitt liv er, hvor forgjengelige du har skapt alle menneskenes barn!
48 Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol h7585)
Hvem er den mann som lever og ikke ser døden, som frir sin sjel fra dødsrikets vold? (Sela) (Sheol h7585)
49 Ya Ubangiji, ina ƙaunar mai girma ta dā, wadda cikin amincinka ka rantse wa Dawuda?
Hvor er, Herre, dine forrige nådegjerninger, som du tilsvor David i din trofasthet?
50 Ka tuna, Ubangiji, yadda aka yi wa bawanka ba’a, yadda na jimre a zuciyata da zage-zagen dukan al’ummai,
Kom i hu, Herre, dine tjeneres vanære, at jeg må bære alle de mange folk i mitt skjød,
51 zage-zagen da abokan gābanka suka yi mini, ya Ubangiji, da suka yi wa kowane matakin da shafaffenka ya ɗauka.
at dine fiender håner, Herre, at de håner din salvedes fotspor!
52 Yabo ya tabbata ga Ubangiji har abada!
Lovet være Herren til evig tid! Amen, amen.

< Zabura 89 >