< Zabura 89 >
1 Maskil na Etan dangin Ezra. Zan rera game da ƙauna mai girma ta Ubangiji har abada; da bakina zan sanar da amincinka a dukan zamanai.
Ho saboeko nainai’e ty fiferenaiña’ Iehovà, hampahafohineko am-bava ze hene tariratse mifandimbe ty figahiña’o.
2 Zan furta cewa ƙaunarka tana nan daram har abada, cewa ka kafa amincinka a sama kanta.
Fa hoe iraho: mioreñe nainai’e ty fiferenaiñañe, najado’o andindiñe ao ty figahiña’o.
3 Ka ce, “Na yi alkawari da zaɓaɓɓena, na rantse wa Dawuda bawana,
Nanoeko fañina amy jinobokoy, nifanta amy Davide mpitorokoy:
4 cewa ‘Zan kafa zuriyarka har abada in kuma sa kursiyinka yă tsaya daram dukan zamanai.’” (Sela)
Hajadoko pak’añ’afeafe’e o tarira’oo, naho hatroako amo hene tariratseo ty fiambesam-panjakà’o. Selà
5 Sammai na yabon abubuwan banmamakinka, ya Ubangiji, amincinka shi ma, a cikin taron tsarkakanka.
Ho rengè’ o likerañeo o halatsà’oo ry Iehovà, naho ty figahiña’o am-pivori’ o noro’oo.
6 Gama wane ne a sarari za a iya kwatanta da Ubangiji? Wane ne yake kamar Ubangiji a cikin talikan samaniya?
Fa ia an-dikerañe ao ty mañirinkiriñe am’ Iehovà? Ia amo ana’ o manjofakeo ty hambakambañe am’ Iehovà?
7 Cikin taron tsarkaka Allah ne aka fi tsoro; shi ne mafi bantsoro fiye da dukan waɗanda suka kewaye shi.
I Andrianañahare añeveña’ ty fivori’ o noro’eo; hene ilatsa’ o miariseho’ azeo.
8 Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, wane ne kamar ka? Kai mai iko ne, ya Ubangiji, kuma amincinka ya kewaye ka.
Ry Iehovà Andrianañahare’ i Màroy, ia ty mañirinkiriñe azo? Ry Ià maozatseo, ohoñe’ty figahiña’o.
9 Kana mulkin teku mai tumbatsa; sa’ad da raƙuma sun tashi, kakan kwantar da su.
Fehe’o ty fitroña’ o riakeo, ie mitroatse o alo’eo le ampipendreñe’o.
10 Ka ragargaza Rahab kamar waɗanda aka kashe; da hannunka mai ƙarfi ka watsar da abokan gābanka.
Dinemodemo’o ty Rahabe manahake o vinonoo; binaibaim-pitàn-kaozara’o o rafelahi’oo.
11 Sammai naka ne, haka kuma duniya; ka kafa duniya da dukan abin da yake cikinta.
Azo o likerañeo, Azo ka ty tane toy; ty voatse toy naho ty halifora’e. Ihe ro nañoreñe iareo.
12 Ka halicce arewa da kudu; Tabor da Hermon suna rera don farin ciki ga sunanka.
Ty avaratse naho ty atimo, songa nitsenè’o; rebehe’ i Tabore naho i Kermone ty tahina’o.
13 Hannunka mai iko ne; hannunka yana da ƙarfi, hannunka na dama ya sami ɗaukaka.
Maozatse ty sira’o, fatratse ty fità’o, mionjoñe ty fitàn-kavana’o.
14 Adalci da gaskiya su ne tushen kursiyinka; ƙauna da aminci suna tafiya a gabanka.
Ty havañonañe naho ty hatò ro fioreñam-piambesa’o; iatrefa’ ty fiferenaiñañe naho ty havantañañe.
15 Masu albarka ne waɗanda suka koyi yin maka kirari waɗanda suke tafiya cikin hasken da yake gabanka, Ubangiji.
Haha t’ondaty mahafohiñe i fipoñafam-peoy, Hañavelo ami’ty fireandrean- dahara’o iereo, ry Iehovà;
16 Suna farin ciki a cikin sunanka dukan yini; suna samun ɗaukaka cikin adalcinka.
I tahina’oy ty hitreña’ iareo lomoñandro, ie onjoñe’ ty havantaña’o.
17 Gama kai ne ɗaukakarsu da ƙarfinsu, kuma ta wurin alherinka ka ɗaukaka ƙahonka.
Ihe ro enge’ ty haozara’iareo, mañonjoñe ty tsifa’ay ty fañosiha’o.
18 Tabbatacce, garkuwarmu ta Ubangiji ce, ta sarkinmu ce, da kuma ta Mai Tsarki na Isra’ila ce.
A i Iehovà ty fikalan-defo’ay, a i Masi’ Israeley ty Mpanjaka’ay
19 Ka taɓa yin magana cikin wahayi, ga mutanenka masu aminci ka ce, “Na ba wa jarumi ƙarfi; na ɗaukaka saurayi daga cikin mutane.
Teo ty nitsarae’o añ’aroñaroñe amo noro’oo, ty hoe: fa nìmbaeko i fanalolahiy; fa nonjoneko ty jinoboñe am’ ondatio,
20 Na sami Dawuda bawana; da mai na mai tsarki na shafe shi.
nitreako t’i Davide mpitoroko; i norizako amy soliko miavakeiy.
21 Hannuna zai kasance tare da shi; tabbatacce hannuna zai ƙarfafa shi.
Ho gañe ama’e ty tañako, hampaozatse aze ka ty sirako
22 Babu abokin gāban da zai sa yă biya haraji; babu mugun mutumin da zai danne shi.
Tsy hamañahy aze o rafelahio, tsy hampilovilovy aze i anan-karatiañey.
23 Zan murƙushe maƙiyansa a gabansa in kashe dukan abokan gābansa.
Ho demoheko añatrefa’e o rafelahi’eo, vaho ho zevoñeko o malaiñ’azeo.
24 Amintacciya ƙaunata za tă kasance tare da shi, kuma ta wurin sunana za a ɗaukaka ƙahonsa.
Ho ama’e ty figahiñako naho ty fiferenaiñako, ty añarako ro fañonjonañe ty tsifa’e.
25 Zan sa hannunsa a bisa teku, hannunsa na dama a bisa koguna.
Hasampeko amy riakey ka ty fità’e, naho ty fitàn-kavana’e amo sakao.
26 Zai yi kira gare ni yă ce, ‘Kai ne Mahaifina, Allahna, Dutse mai cetona.’
Ho kanjie’e ami’ty hoe: Ihe ro Raeko, Andrianañahareko, vaho ty lamilamim-pandrombahañe ahiko.
27 Zan kuma naɗa shi ɗan farina, mafi ɗaukaka cikin sarakunan duniya.
Hanoeko tañoloñoloñako re ho talèm-panjaka’ ty tane toy.
28 Zan ci gaba da ƙaunarsa har abada, alkawarina da shi ba zai taɓa fasa ba.
Hambenako ami’ty fiferenaiñako nainai’e, le hijadoñe ama’e ty fañinako.
29 Zan kafa zuriyarsa har abada, kursiyinsa muddin sammai suna nan.
Haoreko tsy ho modo nainai’e o tarira’eo, ho mira amo andron-dikerañeo ty fiambesa’e.
30 “In’ya’yansa maza suka yashe dokata ba su kuwa bi ƙa’idodina ba,
Aa naho zehare’ o ana’eo i Entakoy naho tsy mañavelo amo fepèkoo,
31 in suka take ƙa’idodina suka kuma kāsa kiyaye umarnaina,
naho lilare’ iareo o fañèkoo, vaho tsy mitañ’ o fandiliakoo,
32 zan hukunta zunubinsu da sanda, laifinsu da bulala;
Le ho tiliheko an-kobaiñe ty fiolà’ iareo, naho am-pòfoke o tahi’ iereoo.
33 amma ba zan ɗauke ƙaunata daga gare shi ba, ba kuwa zan taɓa rasa cika amincina ba.
Fe tsy hasintako ama’e ty fiferenaiñako, vaho tsy hivalik’ ami’ty figahiñako.
34 Ba zan take alkawarina ba ko in canja abin da leɓunana suka ambata.
Tsy ho tivaeko i fañinakoy, ndra hañova ze naakan-tsoñiko.
35 Sau ɗaya ba ƙari, na rantse da tsarkina, ba kuwa zan yi ƙarya wa Dawuda ba,
Teo ty nifantàko ami’ty hamasiñako, —zaho tsy handañitse amy Davide—
36 cewa zuriyarsa za tă ci gaba har abada kuma kursiyinsa zai dawwama a gabana kamar rana;
Tsy ho modo nainai’e i tiri’ey, vaho manahake i masoandro aolokoy i fiambesa’ey;
37 zai kahu har abada kamar wata, amintacciyar shaida a cikin sarari.” (Sela)
hioreñe nainai’e re manahake i volañey, vaho higahiñe manahake i valolombelon-dikerañey. Selà
38 Amma ka ƙi, ka yi ƙyama ka kuma yi fushi sosai da shafaffenka.
Fe sinoi’o añe iraho, nifarieñe, niviñera’o i noriza’oy.
39 Ka soke alkawarin da ka yi da bawanka ka kuma ƙazantar da rawaninsa a ƙura.
Novohe’o ty fañina’o amy mpitoro’oy; nitivae’o an-debok’ao ty sabakan-enge’e.
40 Ka rurrushe dukan katangansa ka sa kagaransa suka zama kufai.
Fonga tinorotosi’o o kijoli’eo narotsa’o iaby o rova’eo.
41 Dukan waɗanda suka wuce sun washe shi; ya zama abin dariya wajen maƙwabtansa.
Ikopaha’ ze hene miary eo; Andrabioña’ o mifankarine ama’eo.
42 Ka ɗaukaka hannun dama na maƙiyansa; ka sa dukan abokan gābansa suna farin ciki.
Naonjo’o ty tañan-kavana’ o malaiñe azeo; nampirebehe’o o rafelahi’e iabio;
43 Ka juye bakin takobinsa ba ka kuma taimake shi a cikin yaƙi ba.
Mbore nafote’o i lelam-pibara’ey le tsy ampijohañe’o an-kotakotak’ ao.
44 Ka kawo ƙarshen darajarsa ka kuma jefar da kursiyinsa ƙasa.
Najihe’o ty enge’e, naho navokovoko’o an-tane eo i fiambesa’ey.
45 Ka rage kwanakin ƙuruciyarsa; ka rufe shi da mayafin kunya. (Sela)
Nitomore’o o andron-katora’eo, kinolopo’o hasalaran-dre. Selà
46 Har yaushe, ya Ubangiji za ka ɓoye? Za ka ɓoye har abada ne? Har yaushe fushinka zai yi ta ci kamar wuta?
Pak’ombia ry Iehovà? Hietake nainai’e v’iheo? Sikala ombia ty hiforoforoa’ ty fifombo’o hoe afo?
47 Ka tuna yadda raina mai wucewa ne. Gama ka halicce dukan mutane ba amfani!
Tiahio ty habori’ o androkoo, akore ty hakoahañe nitsenè’o ze kila ana’ ondaty!
48 Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol )
Ia t’indaty veloñe tsy ho liàn-kavilasy, ho haha’e ami’ty haozara’ i kiboriy hao ty fiai’e? Selà (Sheol )
49 Ya Ubangiji, ina ƙaunar mai girma ta dā, wadda cikin amincinka ka rantse wa Dawuda?
Aia o fiferenaiña’o haehaeo, ry Talè, ze nifantà’o amy Davide ami’ty figahiña’o?
50 Ka tuna, Ubangiji, yadda aka yi wa bawanka ba’a, yadda na jimre a zuciyata da zage-zagen dukan al’ummai,
Tiahio ry Talè, ty fañivañivañe i mpitoro’oy, ie otroñeko añ’arañako ondaty maroo,
51 zage-zagen da abokan gābanka suka yi mini, ya Ubangiji, da suka yi wa kowane matakin da shafaffenka ya ɗauka.
ie kinizakiza’ o rafelahi’oo, ry Iehovà, ie ninjè’ iareo o lia’ i noriza’oio;
52 Yabo ya tabbata ga Ubangiji har abada!
Andriañeñe nainai’e t’Iehovà. Ie izay, naho Amena.