< Zabura 89 >
1 Maskil na Etan dangin Ezra. Zan rera game da ƙauna mai girma ta Ubangiji har abada; da bakina zan sanar da amincinka a dukan zamanai.
[Psalm lal Ethan, Mwet Ezra] O LEUM GOD, nga ac fah onkakin lungse kawil lom pacl e nukewa. Nga ac fah fahkak oaru lom nwe tok.
2 Zan furta cewa ƙaunarka tana nan daram har abada, cewa ka kafa amincinka a sama kanta.
Nga etu lah wangin saflaiyen lungse lom, Ac oaru lom oakwuki ku, oana kusrao.
3 Ka ce, “Na yi alkawari da zaɓaɓɓena, na rantse wa Dawuda bawana,
Kom fahk, “Nga orala sie wulela inmasrlok ac sie su nga sulela. Pa inge ma nga tuh wulela nu sel David, mwet kulansap luk:
4 cewa ‘Zan kafa zuriyarka har abada in kuma sa kursiyinka yă tsaya daram dukan zamanai.’” (Sela)
‘Sie sin mwet in fwil nutum ac fah tokosra in pacl nukewa; Nga fah oakiya tuh tokosrai lom in oan nwe tok.’”
5 Sammai na yabon abubuwan banmamakinka, ya Ubangiji, amincinka shi ma, a cikin taron tsarkakanka.
Kusrao onkakin ma wolana kom oru, Elos su mutal fah onkakin oaru lom, LEUM GOD.
6 Gama wane ne a sarari za a iya kwatanta da Ubangiji? Wane ne yake kamar Ubangiji a cikin talikan samaniya?
Wangin sie inkusrao oana kom, O LEUM GOD; Wangin inmasrlon mwet inkusrao ku in lumweyuk nu sum.
7 Cikin taron tsarkaka Allah ne aka fi tsoro; shi ne mafi bantsoro fiye da dukan waɗanda suka kewaye shi.
Inmasrlon u mutal lom, elos sangeng sum; Elos nukewa pasrla ye motom.
8 Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, wane ne kamar ka? Kai mai iko ne, ya Ubangiji, kuma amincinka ya kewaye ka.
LEUM GOD Kulana, wangin sie su ku oana kom, Tuh kom oaru in ma nukewa, O LEUM GOD.
9 Kana mulkin teku mai tumbatsa; sa’ad da raƙuma sun tashi, kakan kwantar da su.
Kom leum fin ku lun meoa, Kom akmisye noa lulap we.
10 Ka ragargaza Rahab kamar waɗanda aka kashe; da hannunka mai ƙarfi ka watsar da abokan gābanka.
Kom itungya kosro lulap Rahab, ac unilya; Ke ku lulap lom kom kutangla mwet lokoalok lom.
11 Sammai naka ne, haka kuma duniya; ka kafa duniya da dukan abin da yake cikinta.
Kusrao ac faclu ma lom, Kom orala faclu ac ma nukewa loac.
12 Ka halicce arewa da kudu; Tabor da Hermon suna rera don farin ciki ga sunanka.
Kom orala epang ac eir, Fineol Tabor ac Fineol Hermon on nu sum ke engan.
13 Hannunka mai iko ne; hannunka yana da ƙarfi, hannunka na dama ya sami ɗaukaka.
Fuka lupan ku lom! Fuka pwengpengiyen ku lulap lom!
14 Adalci da gaskiya su ne tushen kursiyinka; ƙauna da aminci suna tafiya a gabanka.
Tokosrai lom oakwuk fin suwoswos ac nununku pwaye, Lungse ac oaru akkalemyeyuk in ma nukewa kom oru.
15 Masu albarka ne waɗanda suka koyi yin maka kirari waɗanda suke tafiya cikin hasken da yake gabanka, Ubangiji.
Fuka lupan insewowo lalos su alu nu sum ke on, Su moul ke kalmen kulang lom!
16 Suna farin ciki a cikin sunanka dukan yini; suna samun ɗaukaka cikin adalcinka.
Ke sripom elos engan ke len nufon, Ac elos kaksakin kom ke wolana lom.
17 Gama kai ne ɗaukakarsu da ƙarfinsu, kuma ta wurin alherinka ka ɗaukaka ƙahonka.
Kom ase kutangla yohk nu sesr, Ac ke lungse lom kom oru tuh kut in kutangla.
18 Tabbatacce, garkuwarmu ta Ubangiji ce, ta sarkinmu ce, da kuma ta Mai Tsarki na Isra’ila ce.
Kom, O LEUM GOD, kom sulela mwet in loangekut; Ac kom, God Mutal lun Israel, ase tokosra lasr.
19 Ka taɓa yin magana cikin wahayi, ga mutanenka masu aminci ka ce, “Na ba wa jarumi ƙarfi; na ɗaukaka saurayi daga cikin mutane.
Kom kaskas nu sin mwet kulansap oaru lom in sie aruruma in pacl meet ah, ac fahk, “Nga sang kasru nu sin sie mwet mweun pwengpeng, Nga akleumye sie su nga sulela liki inmasrlon mwet uh.
20 Na sami Dawuda bawana; da mai na mai tsarki na shafe shi.
Nga oru tuh David, mwet kulansap luk, elan tokosra Ke nga mosrwella ke mwe akmusra mutal.
21 Hannuna zai kasance tare da shi; tabbatacce hannuna zai ƙarfafa shi.
Ku luk fah welul pacl e nukewa, Ac ku luk fah oru elan ku.
22 Babu abokin gāban da zai sa yă biya haraji; babu mugun mutumin da zai danne shi.
Mwet lokoalok lal fah tia kutangulla, Ac mwet koluk fah tia ku facl.
23 Zan murƙushe maƙiyansa a gabansa in kashe dukan abokan gābansa.
Nga ac fah itungya mwet lokoalok lal Ac onelosi nukewa su srungal.
24 Amintacciya ƙaunata za tă kasance tare da shi, kuma ta wurin sunana za a ɗaukaka ƙahonsa.
Nga ac fah lungse el ac pwaye nu sel, Nga ac fah oru tuh elan ku fin mwet lokoalok lal pacl e nukewa.
25 Zan sa hannunsa a bisa teku, hannunsa na dama a bisa koguna.
Nga ac fah tafwela tokosrai lal, Mutawauk Meoa Mediterranean lac nwe Infacl Euphrates.
26 Zai yi kira gare ni yă ce, ‘Kai ne Mahaifina, Allahna, Dutse mai cetona.’
David el ac fah fahk nu sik, ‘Kom papa tumuk ac God luk, Kom eot ku luk ac lango luk.’
27 Zan kuma naɗa shi ɗan farina, mafi ɗaukaka cikin sarakunan duniya.
Nga fah oayapa oru tuh elan wounse mukul nutik, El pa fulat liki tokosra nukewa.
28 Zan ci gaba da ƙaunarsa har abada, alkawarina da shi ba zai taɓa fasa ba.
Nga fah karingin wuleang luk nu sel, Ac wulela luk fah welul nwe tok.
29 Zan kafa zuriyarsa har abada, kursiyinsa muddin sammai suna nan.
Tokosrai lal ac fah oakwuki ku oana kusrao. Sie sin mwet in fwil natul ac fah tokosra in pacl nukewa.
30 “In’ya’yansa maza suka yashe dokata ba su kuwa bi ƙa’idodina ba,
“Tusruktu, mwet in fwil natul fin tia akos ma sap luk, Ac tia moul fal nu ke oakwuk luk,
31 in suka take ƙa’idodina suka kuma kāsa kiyaye umarnaina,
Elos fin seakos mwe luti luk Ac tia karingin ma sap luk,
32 zan hukunta zunubinsu da sanda, laifinsu da bulala;
Na nga ac fah srunglulos ke sripen ma koluk lalos; Nga ac fah akkeokyalos ke ma sutuu lalos.
33 amma ba zan ɗauke ƙaunata daga gare shi ba, ba kuwa zan taɓa rasa cika amincina ba.
Tusruktu, lungse luk nu sel David ac fah tia tui, Oayapa nga fah tia mulkunla wulela luk nu sel.
34 Ba zan take alkawarina ba ko in canja abin da leɓunana suka ambata.
Nga ac fah tiana kunausla wulela inmasrlok el, Ku sisla siefanna ma nga tuh wuleang nu sel.
35 Sau ɗaya ba ƙari, na rantse da tsarkina, ba kuwa zan yi ƙarya wa Dawuda ba,
“Wulela sefanna nga fah orala ke Inek: Nga fah tiana kikiap nu sel David.
36 cewa zuriyarsa za tă ci gaba har abada kuma kursiyinsa zai dawwama a gabana kamar rana;
Ac fah oasr na fwil natul, Ac nga fah karingin tokosrai lal ke lusenna pacl faht uh kalem.
37 zai kahu har abada kamar wata, amintacciyar shaida a cikin sarari.” (Sela)
Ac fah sie ma oakwuk oana malem uh Su liye ma nukewa inkusrao me.”
38 Amma ka ƙi, ka yi ƙyama ka kuma yi fushi sosai da shafaffenka.
Tuh pa inge kom kasrkusrak sin tokosra su kom sulela; Kom fahsr lukel ac sisella.
39 Ka soke alkawarin da ka yi da bawanka ka kuma ƙazantar da rawaninsa a ƙura.
Kom kunausla wulela lom nu sin mwet kulansap lom Ac sisla tefuro lal nu infohk uh.
40 Ka rurrushe dukan katangansa ka sa kagaransa suka zama kufai.
Kom kunausya kalkal in siti sel Ac filiya pot ku lal in musalsalu.
41 Dukan waɗanda suka wuce sun washe shi; ya zama abin dariya wajen maƙwabtansa.
Elos nukewa su fahsr we, elos pisre ma lal, Ac mwet tulan lal nukewa elos isrunul.
42 Ka ɗaukaka hannun dama na maƙiyansa; ka sa dukan abokan gābansa suna farin ciki.
Kom sang kutangla nu sin mwet lokoalok lal; Kom oru tuh elos nukewa in engan.
43 Ka juye bakin takobinsa ba ka kuma taimake shi a cikin yaƙi ba.
Kom oru tuh in wangin sripen mwe mweun natul, Ac kom lela in kutangyukla el ke mweun uh.
44 Ka kawo ƙarshen darajarsa ka kuma jefar da kursiyinsa ƙasa.
Kom eisla scepter lal lukel Ac ikruiya tron lal nu infohk uh.
45 Ka rage kwanakin ƙuruciyarsa; ka rufe shi da mayafin kunya. (Sela)
Kom oru tuh elan matuoh meet liki pacl fal lal, Ac afinilya ke mwekin.
46 Har yaushe, ya Ubangiji za ka ɓoye? Za ka ɓoye har abada ne? Har yaushe fushinka zai yi ta ci kamar wuta?
O LEUM GOD, ya kom fah wikinkomla nwe tok? Putaka mulat lom uh fah firir oana sie e?
47 Ka tuna yadda raina mai wucewa ne. Gama ka halicce dukan mutane ba amfani!
Esam lah moul luk arulana fototo, Esam lah kom orekutla, moul lasr in sukawil.
48 Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol )
Su ku in moul ac tia misa? Mea mwet uh ku in oru in kaingkunla kulyuk uh? (Sheol )
49 Ya Ubangiji, ina ƙaunar mai girma ta dā, wadda cikin amincinka ka rantse wa Dawuda?
Leum, ku pia akpwayeyen lungse lom su kom akkalemye meet ah? Pia wulela kom tuh oru nu sel David?
50 Ka tuna, Ubangiji, yadda aka yi wa bawanka ba’a, yadda na jimre a zuciyata da zage-zagen dukan al’ummai,
Nik kom mulkunla lah akkolukyeyuk nga, mwet kulansap lom, Ac nga muteng kas in selnga nukewa lun mwet pegan nu sik.
51 zage-zagen da abokan gābanka suka yi mini, ya Ubangiji, da suka yi wa kowane matakin da shafaffenka ya ɗauka.
Mwet lokoalok lom elos aksruksrukye tokosra su kom sulela, O LEUM GOD! Elos akkolukyal yen nukewa el fahsr we.
52 Yabo ya tabbata ga Ubangiji har abada!
Kaksakin LEUM GOD nwe tok ma pahtpat! Amen! Amen!