< Zabura 88 >

1 Waƙa ce, Zabura ta’ya’yan Kora maza. Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga mahalat leyannotmaskil na Heman dangin Ezra. Ya Ubangiji, Allah wanda ya cece ni, dare da rana ina kuka a gabanka.
سرود و مزمور بنی قورح برای سالار مغنیان برمحلت لعنوت. قصیده هیمان ازراحی ای یهوه خدای نجات من، شب و روزنزد تو فریاد کرده‌ام.۱
2 Bari addu’ata ta zo a gabanka; ka kasa kunne ga kukata.
دعای من به حضور تو برسد، به ناله من گوش خود را فراگیر.۲
3 Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol h7585)
زیرا که جان من از بلایا پر شده است وزندگانی‌ام به قبر نزدیک گردیده. (Sheol h7585)۳
4 An lissafta ni cikin waɗanda suka gangara zuwa cikin rami; ni kamar mutumin da ba shi da ƙarfi ne.
از فروروندگان به هاویه شمرده شده‌ام و مثل مرد بی‌قوت گشته‌ام.۴
5 An ware ni tare da matattu, kamar waɗanda aka kashe da suke kwance a kabari, waɗanda ba ka ƙara tunawa, waɗanda aka yanke daga taimakonka.
در میان مردگان منفرد شده، مثل کشتگان که در قبر خوابیده‌اند، که ایشان را دیگربه یاد نخواهی آورد و از دست تو منقطع شده‌اند.۵
6 Ka sa ni a ramin da yake can ƙasa cikin zurfafa mafi duhu.
مرا در هاویه اسفل گذاشته‌ای، در ظلمت درژرفیها.۶
7 Hasalarka tana da nauyi a kaina; ka turmushe ni da dukan raƙumanka. (Sela)
خشم تو بر من سنگین شده است و به همه امواج خود مرا مبتلا ساخته‌ای، سلاه.۷
8 Ka ɗauke abokaina na kurkusa daga gare ni ka sa na zama abin ƙyama a gare su. An kange ni, ba yadda zan kuɓuta
آشنایانم را از من دور کرده، و مرا مکروه ایشان گردانیده‌ای محبوس شده، بیرون نمی توانم آمد.۸
9 idanuna ba sa gani sosai saboda baƙin ciki. Ina kira gare ka, ya Ubangiji, kowace rana; na tā da hannuwana zuwa gare ka.
چشمانم از مذلت کاهیده شد. ای خداوند، نزدتو فریاد کرده‌ام تمامی روز. دستهای خود را به تودراز کرده‌ام.۹
10 Kakan nuna wa matattu ayyukanka na banmamaki ne? Waɗanda suka mutu sukan tashi su yabe ka ne? (Sela)
آیا برای مردگان کاری عجیب خواهی کرد؟ مگر مردگان برخاسته، تو را حمد خواهندگفت؟ سلاه.۱۰
11 Ana furta ƙaunar a cikin kabari ne, ana zancen amincinka a cikin Hallaka ne?
آیا رحمت تو در قبر مذکورخواهد شد؟ و امانت تو در هلاکت؟۱۱
12 An san ayyukanka masu banmamaki a wurin duhu ne, ko ayyukan adalcinka a lahira?
آیا کارعجیب تو در ظلمت اعلام می‌شود و عدالت تودر زمین فراموشی؟۱۲
13 Amma ina kuka gare ka neman taimako, ya Ubangiji; da safe addu’ata kan zo gabanka.
و اما من نزد تو‌ای خداوندفریاد برآورده‌ام و بامدادان دعای من در‌پیش تومی آید.۱۳
14 Don me, ya Ubangiji, ka ƙi ni ka kuma ɓoye fuskarka daga gare ni?
‌ای خداوند چرا جان مرا ترک کرده، وروی خود را از من پنهان نموده‌ای.۱۴
15 Tun ina ƙarami na sha wahala na kuma yi kusa in mutu; na sha wahalar razanarka kuma na kuma fid da zuciya.
من مستمندو از طفولیت مشرف بر موت شده‌ام. ترسهای تورا متحمل شده، متحیر گردیده‌ام.۱۵
16 Hasalarka ta sha kaina; razanarka ta hallaka ni.
حدت خشم تو بر من گذشته است و خوف های تو مراهلاک ساخته.۱۶
17 Dukan yini sun kewaye ni kamar rigyawa; sun mamaye ni ɗungum.
مثل آب دور مرا گرفته است تمامی روز و مرا از هر سو احاطه نموده.۱۷
18 Ka ɗauke abokaina da ƙaunatattuna daga gare ni; duhu ne abokina na kurkusa.
یاران و دوستان را از من دور کرده‌ای و آشنایانم را در تاریکی.۱۸

< Zabura 88 >