< Zabura 88 >
1 Waƙa ce, Zabura ta’ya’yan Kora maza. Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga mahalat leyannotmaskil na Heman dangin Ezra. Ya Ubangiji, Allah wanda ya cece ni, dare da rana ina kuka a gabanka.
Kasakkung: Korah Capa Heman Oe BAWIPA kaie rungngangnae Cathut, na hmalah karum khodai ka hram.
2 Bari addu’ata ta zo a gabanka; ka kasa kunne ga kukata.
Na hmalah ka ratoumnae phat naseh, ka hramnae heh na thai pouh haw.
3 Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol )
Ka hringnae teh runae hoi a kawi teh, Sheol phuen teng rek ka pha toe. (Sheol )
4 An lissafta ni cikin waɗanda suka gangara zuwa cikin rami; ni kamar mutumin da ba shi da ƙarfi ne.
Tangkom dawk kâennaw hoi mek touksin lah ka o teh, thaonae ka tawn hoeh e patetlah ka o.
5 An ware ni tare da matattu, kamar waɗanda aka kashe da suke kwance a kabari, waɗanda ba ka ƙara tunawa, waɗanda aka yanke daga taimakonka.
Taran ni a thei teh tangkom dawk pakawp e patetlah, tami kadoutnaw koe tâkhawng lah ka o teh, pouk hoeh e kabawp hoeh e patetlah ka o.
6 Ka sa ni a ramin da yake can ƙasa cikin zurfafa mafi duhu.
Tangkom dawk a dengnae koe, adungnae koe, a hmo poungnae koe vah na ta.
7 Hasalarka tana da nauyi a kaina; ka turmushe ni da dukan raƙumanka. (Sela)
Na lungkhueknae ni na ratet teh, na tuicapa ni na ramuk. (Selah)
8 Ka ɗauke abokaina na kurkusa daga gare ni ka sa na zama abin ƙyama a gare su. An kange ni, ba yadda zan kuɓuta
Ka panue e naw hah kai koehoi ahlanae koe na ta teh, ahnimouh hanlah panuettho e lah na coung sak. na taren sin teh ka tâcawt thai hoeh toe.
9 idanuna ba sa gani sosai saboda baƙin ciki. Ina kira gare ka, ya Ubangiji, kowace rana; na tā da hannuwana zuwa gare ka.
Runae kecu ka mit a mom. Hnintangkuem BAWIPA ka kaw teh, ka kut nang koe ka dâw.
10 Kakan nuna wa matattu ayyukanka na banmamaki ne? Waɗanda suka mutu sukan tashi su yabe ka ne? (Sela)
Tami kadoutnaw hanlah kângairu na sak han na maw. Tamikadout thaw vaiteh, na pholen han na maw. (Selah)
11 Ana furta ƙaunar a cikin kabari ne, ana zancen amincinka a cikin Hallaka ne?
Na lungpatawnae teh phuen koe pâpho vaiteh, yuemkamcu lah na onae hah duenae hmuen koe pâpho han na maw.
12 An san ayyukanka masu banmamaki a wurin duhu ne, ko ayyukan adalcinka a lahira?
Kângairu na sak e hah hmonae koe panue han na maw. Na lannae teh pahnim e ram dawk panue thai han na maw.
13 Amma ina kuka gare ka neman taimako, ya Ubangiji; da safe addu’ata kan zo gabanka.
Hatei, Oe BAWIPA, nang koevah ka hram. Amom ka ratoumnae nang koe a pha han.
14 Don me, ya Ubangiji, ka ƙi ni ka kuma ɓoye fuskarka daga gare ni?
BAWIPA bangkongmaw ka hringnae hah na tâkhawng. Bangkongmaw kaimouh koehoi na minhmai na hro.
15 Tun ina ƙarami na sha wahala na kuma yi kusa in mutu; na sha wahalar razanarka kuma na kuma fid da zuciya.
Ka camo nah hoi runae ka khang teh, due hane coungkacoe ka o toe. Taki na thonae hah ka khang teh kabawmkung ka tawn hoeh.
16 Hasalarka ta sha kaina; razanarka ta hallaka ni.
Na lungkhueknae ni na ramuk teh, taki na thonae ni na raphoe toe.
17 Dukan yini sun kewaye ni kamar rigyawa; sun mamaye ni ɗungum.
Hotnaw ni tui patetlah kanîloum totouh pou na ramuk teh na kalup.
18 Ka ɗauke abokaina da ƙaunatattuna daga gare ni; duhu ne abokina na kurkusa.
Ka pahren e hoi ka huikonaw heh ahlanae koe a ta teh, ka panue e naw hai hmonae koe na o sak.