< Zabura 88 >

1 Waƙa ce, Zabura ta’ya’yan Kora maza. Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga mahalat leyannotmaskil na Heman dangin Ezra. Ya Ubangiji, Allah wanda ya cece ni, dare da rana ina kuka a gabanka.
Hina Gode na Gaga: sudafa! Na da eso huluane Dima wele sia: nana, amola gasia na da Dia midadi Dima maha.
2 Bari addu’ata ta zo a gabanka; ka kasa kunne ga kukata.
Na Dima sia: ne gadobe amo nabima! Na da Dia fidima: ne digini wele sia: be amo nabima!
3 Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol h7585)
Bidi hamosu bagohame da nama misiba: le, na da bogomu gadenei. (Sheol h7585)
4 An lissafta ni cikin waɗanda suka gangara zuwa cikin rami; ni kamar mutumin da ba shi da ƙarfi ne.
Na gasa huluane da fisi dagoi! Na da dunu oda agoane bogomu gadenei agoai galebe.
5 An ware ni tare da matattu, kamar waɗanda aka kashe da suke kwance a kabari, waɗanda ba ka ƙara tunawa, waɗanda aka yanke daga taimakonka.
Na da bogogia: su sogebi amoga dialoma: ne fisi dagoi ba: sa! Na da fane legesu dunu agoane ilia uli dogoi ganodini dialebe agoai amo da Dia fidimu hamedene gogolesa gogoleidafa.
6 Ka sa ni a ramin da yake can ƙasa cikin zurfafa mafi duhu.
Di da bogoi salasu uli dogoi gududafa amoga na sanasi dagoi. Amo gelabo da gasi dunasi amola sedadedafa.
7 Hasalarka tana da nauyi a kaina; ka turmushe ni da dukan raƙumanka. (Sela)
Dia ougi da na da: i hodo da: iya dioi bagade diala amola amoga na da banenesi diala.
8 Ka ɗauke abokaina na kurkusa daga gare ni ka sa na zama abin ƙyama a gare su. An kange ni, ba yadda zan kuɓuta
Di da hamobeba: le, na dogolegei dunu da nama gahegisa, amola na dogolegei dunu ilia siga na da wadela: idafa ba: sa. Na da halegale hobeamu hamedei ba: sa.
9 idanuna ba sa gani sosai saboda baƙin ciki. Ina kira gare ka, ya Ubangiji, kowace rana; na tā da hannuwana zuwa gare ka.
Na da se nababeba: le, ba: mu gogolei. Hina Gode, na da eso huluane Dima wele sia: sa, amola na lobo gaguia gadole sia: ne gadolala.
10 Kakan nuna wa matattu ayyukanka na banmamaki ne? Waɗanda suka mutu sukan tashi su yabe ka ne? (Sela)
Di da bogoi dunuma musa: hame ba: su hou hahamoma: bela? Ilia da bu wa: legadole Dima nodone sia: ma: bela: ?
11 Ana furta ƙaunar a cikin kabari ne, ana zancen amincinka a cikin Hallaka ne?
Dunu ilia da Dia mae fisili asigi hou bogoi uli dogoi gelaba ganodini sia: ma: bela: ? Dia didili hamosu da gugununfinisisu soge amo ganodini dialoma: bela: ?
12 An san ayyukanka masu banmamaki a wurin duhu ne, ko ayyukan adalcinka a lahira?
Dia hame ba: su liligi hou da, amo gasi sogebi amo ganodini ba: ma: bela: ? Dunu ilia eno dunu amo da bogoi sogega daha hedolo gogolesa. Amo soge ganodini, Dia noga: idafa hou da dialoma: bela: ?
13 Amma ina kuka gare ka neman taimako, ya Ubangiji; da safe addu’ata kan zo gabanka.
Hina Gode, na da Dia na fidima: ne Dima wele sia: sa. Eso huluane hahabe na da Dima sia: ne gadosa.
14 Don me, ya Ubangiji, ka ƙi ni ka kuma ɓoye fuskarka daga gare ni?
Hina Gode, abuliba: le Di da nama higale ba: sala: ? Abuliba: le Di da nama baligi fa: sala?
15 Tun ina ƙarami na sha wahala na kuma yi kusa in mutu; na sha wahalar razanarka kuma na kuma fid da zuciya.
Na da goifonoboga ganiniwane se nabasu amola na da bogomu gadenenewane esalusu. Na da Dia dawa: ma: ne se bidi iasu dioi bagadeba: le, amoga sesele gasa hame galebe.
16 Hasalarka ta sha kaina; razanarka ta hallaka ni.
Dia ougi hou bagadedafa amoga na da banenesi dagoi. Dia gasa fili doagala: su amoga na da gugunufinisi dogoi.
17 Dukan yini sun kewaye ni kamar rigyawa; sun mamaye ni ɗungum.
Eso huluane ilia da na sisiga: le aliligibi amo ba: sea, da hano hihi heda: i agoai ba: sa, ilia da na beba: le huluane eale disisa.
18 Ka ɗauke abokaina da ƙaunatattuna daga gare ni; duhu ne abokina na kurkusa.
Di da na dogolegeidafa ani sasamogene nabe dunu amo na fisiagama: ne hamoi, amola gasi fawane da na sama agoai gala.

< Zabura 88 >