< Zabura 87 >

1 Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
O seu fundamento está nos montes santos.
2 Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
O Senhor ama as portas de Sião, mais do que todas as habitações de Jacob.
3 Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
Coisas gloriosas se dizem de ti, ó cidade de Deus. (Selah)
4 “Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
Farei menção de Rahab e de Babilônia àqueles que me conhecem: eis que da philistéia, e de Tiro, e da Ethiopia, se dirá: Este homem nasceu ali
5 Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
E de Sião se dirá: Este e aquele nasceu ali; e o mesmo altíssimo a estabelecerá.
6 Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
O Senhor contará na descrição dos povos que este homem nasceu ali. (Selah)
7 Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”
Assim como os cantores e tocadores de instrumentos estarão lá, todas as minhas fontes estão dentro de ti

< Zabura 87 >