< Zabura 87 >

1 Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
A kakaudar mau pon dol saraui kan.
2 Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
Ieowa kotin kupura wanim en Sion sang wasan kauson en Iakop karos.
3 Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
Kasoi kaselel mia duen koe kanim en Kot. (Sela)
4 “Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
I pan kasokasoi duen Raap o Papel, me asa ia. Kilang, Pilista o Tirus, o pil men Atiopia: Mepukat ipwidier wasa o.
5 Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
A kasokasoi duen Sion indinda, me song en aramas karos ipwidi wasa o, o me Lapalap o pan kotin kamanada i.
6 Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
Ieowa pan kotin wadok, ni a pan kotin kileledi aramas akan: Mepukat ipwidier wasa o. (Sela)
7 Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”
O ni ar madomadong re pan kauleki: Ai parer karos mi re om!

< Zabura 87 >