< Zabura 87 >
1 Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
Han har grundlagt en Stad paa de hellige Bjerge.
2 Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
Herren elsker Zions Porte fremfor alle Jakobs Boliger.
3 Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
Der er herlige Ting sagt i dig, du Guds Stad! (Sela)
4 “Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
Jeg vil nævne Rahab og Babel iblandt dem, som kende mig; se, Filisteren og Tyrieren samt Morianen: „Denne, han er født der.”
5 Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
Men til Zion skal der siges: Denne og hin er født i den, den Højeste selv skal befæste den.
6 Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
Herren skal tælle, naar han opskriver Folkene, og sige: „Denne er født der.” (Sela)
7 Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”
Og de, som synge, tillige med dem, som danse, skulle sige: Alle mine Kilder ere i dig.