< Zabura 87 >
1 Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
Псалом, песен за Кореевите потомци. Основания Си на светите хълмове град,
2 Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
Да! портите на Сиона, Господ обича Повече от всичките Яковови заселища.
3 Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
Славни неща се говорят за тебе Граде Божий (Села)
4 “Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
Ще спомена Египет и Вавилон. Като от ония, които ме познават. Ето филистимската земя и Тир, с Етиопия: Тоя народ, ще кажа, се е родил там;
5 Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
Да! за Сион ще се рече: Тоя и оня са се родили в него, И сам Вавилон ще го утвърди.
6 Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
Когато Господ запише племената, ще счете, Че това и онова племе се е родило там. (Села)
7 Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”
Както певците тъй и свирачите ще казват: Всичките ми извори са в Тебе.