< Zabura 86 >

1 Addu’ar Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, ka kuma amsa mini, gama ni matalauci ne mai bukata kuma.
Nagni svoje uho, oh Gospod, prisluhni mi, ker sem ubog in pomoči potreben.
2 Ka tsare raina, gama na ba da kaina gare ka. Kai ne Allahna; ka ceci bawanka wanda ya dogara gare ka.
Varuj mojo dušo, ker sem svet. Oh ti moj Bog, reši svojega služabnika, ki zaupa vate.
3 Ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji, gama na yi kira gare ka dukan yini.
Bodi mi usmiljen, oh Gospod, kajti vsak dan kličem k tebi.
4 Ka ba bawanka farin ciki gama gare ka, ya Ubangiji, na miƙa raina.
Razveseli dušo svojega služabnika, kajti k tebi, oh Gospod, dvigujem svojo dušo.
5 Kai mai gafartawa da kuma mai alheri ne, ya Ubangiji, cike da ƙauna ga dukan waɗanda suke kira gare ka.
Kajti ti, Gospod, si dober in pripravljen odpustiti in obilen v usmiljenju k vsem tem, ki kličejo k tebi.
6 Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; ka saurari kukata na neman jinƙai.
Pazljivo prisluhni, oh Gospod, moji molitvi in pazi na glas mojih ponižnih prošenj.
7 A lokacin wahala zan yi kira gare ka, gama za ka amsa mini.
Na dan svoje stiske bom klical k tebi, kajti ti mi boš odgovoril.
8 A cikin alloli babu kamar ka, ya Ubangiji; babu ayyukan da za a kwatanta da naka.
Med bogovi ni nikogar podobnega tebi, oh Gospod; niti ni nobenih del, podobnih tvojim delom.
9 Dukan al’umman da ka yi za su zo su yi sujada a gabanka, ya Ubangiji; za su kawo ɗaukaka ga sunanka.
Vsi narodi, ki si jih naredil, bodo prišli in oboževali pred teboj, oh Gospod in proslavili bodo tvoje ime.
10 Gama kai mai girma ne kana kuma aikata ayyuka masu banmamaki; kai kaɗai ne Allah.
Kajti ti si velik in delaš čudovite stvari. Samo ti si Bog.
11 Ka koya mini hanyarka, ya Ubangiji, zan kuwa yi tafiya cikin gaskiyarka; ka ba ni zuciya wadda ba tă rabu ba, don in ji tsoron sunanka.
Úči me svojo pot, oh Gospod, hodil bom v tvoji resnici; zedini moje srce, da se bo balo tvojega imena.
12 Zan yabe ka, ya Ubangiji Allahna, da dukan zuciyata; zan ɗaukaka sunanka har abada.
Hvalil te bom, oh Gospod, moj Bog, z vsem svojim srcem in tvoje ime bom proslavljal na vékomaj.
13 Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol h7585)
Kajti veliko je tvoje usmiljenje do mene in mojo dušo si osvobodil pred najglobljim peklom. (Sheol h7585)
14 Masu girman kai suna kai mini hari, ya Allah; ƙungiyar marasa imani suna neman raina, mutanen da ba su kula da kai ba.
Oh Bog, ponosni so vstali zoper mene in zbori nasilnih ljudi so stregli po moji duši, niso pa tebe postavili pred sebe.
15 Amma kai, ya Ubangiji, kai Allah mai tausayi ne da kuma mai alheri, mai jinkirin fushi, mai yawan ƙauna da aminci.
Toda ti, oh Gospod, si Bog, poln sočutja in milostljiv, potrpežljiv in obilen v milosti in resnici.
16 Ka juyo gare ni ka yi mini jinƙai; ka ba wa bawanka ƙarfi; ka ceci ni gama na bauta maka yadda mahaifiyata ta yi.
Oh obrni se k meni in se me usmili, daj svojo moč svojemu služabniku in reši sina svoje pomočnice.
17 Ka ba ni alamar alherinka, don abokan gābana su gani su kuma sha kunya, gama kai, ya Ubangiji, ka taimake ni ka kuma ta’azantar da ni.
Pokaži mi znamenje za dobro, da bodo tisti, ki me sovražijo, lahko to videli in bili osramočeni, ker si mi ti, Gospod, pomagal in me tolažil.

< Zabura 86 >