< Zabura 86 >

1 Addu’ar Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, ka kuma amsa mini, gama ni matalauci ne mai bukata kuma.
Atokilaño ty ravembia’o ry Iehovà, le toiño iraho, fa rarake naho misotry.
2 Ka tsare raina, gama na ba da kaina gare ka. Kai ne Allahna; ka ceci bawanka wanda ya dogara gare ka.
Ambeno ty fiaiko, fa mañorike Hake, Ihe ry Andrianañahareko, rombaho o mpitoro’o mipalitse ama’oo.
3 Ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji, gama na yi kira gare ka dukan yini.
Tretrezo iraho, ry Talè, izaho mitoreo lomoñandro.
4 Ka ba bawanka farin ciki gama gare ka, ya Ubangiji, na miƙa raina.
Ampifaleo ty fiaim-pitoro’o, fa Ihe, ry Talè, ro añonjonako troke.
5 Kai mai gafartawa da kuma mai alheri ne, ya Ubangiji, cike da ƙauna ga dukan waɗanda suke kira gare ka.
Amy te Ihe, ry Talè, ro soa, naho veka’e hañaha hakeo, vaho lifotse fiferenaiñañe ho amo mikanjy Azo iabio.
6 Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; ka saurari kukata na neman jinƙai.
Toloro ravembia, ry Iehovà, i halalikoy, vaho haoño ty feom-pisolohoako.
7 A lokacin wahala zan yi kira gare ka, gama za ka amsa mini.
Hikanjiako ami’ty androm-pañemberañ’ ahiko, amy te hanoiñe ahy irehe.
8 A cikin alloli babu kamar ka, ya Ubangiji; babu ayyukan da za a kwatanta da naka.
tsy eo ty fanalolahy hambañ’ama’o ry Talè; vaho tsy eo ty fitoloñañe manahake o Azoo.
9 Dukan al’umman da ka yi za su zo su yi sujada a gabanka, ya Ubangiji; za su kawo ɗaukaka ga sunanka.
Ze kila ondaty nitsenè’o, ro homb’ ama’o mb’eo hitalaho, ry Talè, hibango ty tahina’o.
10 Gama kai mai girma ne kana kuma aikata ayyuka masu banmamaki; kai kaɗai ne Allah.
Jabahinake ‘n-Iheo, mpanao raha tsitantane; Ihe avao ro Andrianañahare.
11 Ka koya mini hanyarka, ya Ubangiji, zan kuwa yi tafiya cikin gaskiyarka; ka ba ni zuciya wadda ba tă rabu ba, don in ji tsoron sunanka.
Anaro ahy i lala’oy, ry Iehovà, hitsontihako ami’ty hatò’o; anò tro-tokan-draho hañeveñako i tahina’oy.
12 Zan yabe ka, ya Ubangiji Allahna, da dukan zuciyata; zan ɗaukaka sunanka har abada.
Hañandriañe Azo iraho, ry Talè Andrianañahareko, an-kaliforan’ troke, vaho ho bangoeko nainai’e ty tahina’o.
13 Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol h7585)
Hinakinake ty hafatram-pikokoa’o amako, naho navotso’o ami’ty halalen-tsikeokeok’ ao ty fiaiko. (Sheol h7585)
14 Masu girman kai suna kai mini hari, ya Allah; ƙungiyar marasa imani suna neman raina, mutanen da ba su kula da kai ba.
O Andrianañahare, fa mitroatse amako o mpirengevokeo; vaho mipay hañe-doza amako o lo-tsereke miotrañeo, ie tsy nampijadoñ’ azo aolo’ ty maso’ iareo.
15 Amma kai, ya Ubangiji, kai Allah mai tausayi ne da kuma mai alheri, mai jinkirin fushi, mai yawan ƙauna da aminci.
Fa Ihe, Talè, ro Andrianañahare bey tretrè naho hasoa, malaon-kaviñerañe, vaho lifo-piferenaiñañe naho ty hatò.
16 Ka juyo gare ni ka yi mini jinƙai; ka ba wa bawanka ƙarfi; ka ceci ni gama na bauta maka yadda mahaifiyata ta yi.
Mitoliha amako, le matariha, ehe, andivao amo mpitoro’oo ty haozara’oo vaho rombaho ty anak’am-pata’o.
17 Ka ba ni alamar alherinka, don abokan gābana su gani su kuma sha kunya, gama kai, ya Ubangiji, ka taimake ni ka kuma ta’azantar da ni.
Ehe, anoloro vilon-tsoa, hahaisaha’ o malaiñe ahikoo hisalara’e, amy te Ihe, ry Iehovà, ro nañimba ahy vaho nañohò ahy.

< Zabura 86 >