< Zabura 83 >

1 Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
Ko mianjiñe ry Andrianañahare ko mimosy vaho ko mañamahama, ry Andrianamboatse!
2 Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
Heheke, ­miroharoha o rafelahi’oo, mivoala-doha o malaiñe Azoo.
3 Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
Hikililie’ iareo ondati’oo; mivory hikinia o mipalitse ama’oo.
4 Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
Antao, hoe iereo, haitoan-tika tsy ho fifeheañe ka. soa tsy ho tiahy ka ty añara’ Israeley.
5 Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
An-troke miraike t’ie mikinia, mifañina fanjeharañe ama’o.
6 tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
O kiboho’ i Edome naho Ismaeleo; i Moabe, naho o nte Hagìo,
7 Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
i Gebale naho i Amone, naho i Amaleke; i Pilisty vaho o mpimone’ i Tsoreo.
8 Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
Rekets’ am’ iareo ka t’i Asore; le fitañe am’iareo o ana’ i Loteo. Selà
9 Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
Ampanahafo amy nanoa’o amy Midiane, amy Sisera vaho am’ Iabene an-torahan-Kisone añe,
10 waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
i narotsake Endora añe rey, ninjare litsake amy taney.
11 Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
Ampihambaño amy Orebe naho amy Zeèbe o roandria’eo, fonga hanahak’ i Zebake naho i Tsalmonà o ana-dona’ iareoo
12 waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
ie nanoa’iareo ty hoe: Antao hitavañe o fiandrazen’ Añahareo!
13 Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
O Andrianañahareko, anò hoe talìon-deboke iereo, hoe kafokafo miatre-tioke!
14 kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
Manahake ty afo mamorototo ala, naho ty foroha mampisolebatse o vohitseo;
15 haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
Aa le horidaño amy tangololahi’oy; le ampihembaño ami’ty tio-bei’o.
16 Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
Liforo hasalarañe ty vìnta’ iareo, hipaia’e ty tahina’o, ry Iehovà.
17 Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
Ie ho salareñe naho hangebakebake nainai’e, eka ho meñareñe naho hikoromake.
18 Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.
Hahafohina’ ondatio te Ihe avao, ro kanjieñe ty hoe Iehovà, Andindimone’ ty tane toy.

< Zabura 83 >