< Zabura 83 >
1 Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
Oluyimba. Zabbuli ya Asafu. Ayi Katonda, tosirika busirisi n’etebaayo kanyego. Tosirika, Ayi Katonda, n’otobaako ky’okola.
2 Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
Wuliriza oluyoogaano oluva mu balabe bo; abo abaagala okukulwanyisa bali mu keetalo.
3 Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
Bateesa n’obujagujagu okulumba abantu bo; basalira enkwe abo b’oyagala ennyo.
4 Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
Bagamba nti, “Mujje eggwanga lyabwe tulizikirize, n’erinnya lya Isirayiri lireme okujjukirwanga emirembe gyonna!”
5 Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
Basala olukwe n’omwoyo gumu; beegasse wamu bakulwanyise.
6 tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
Abantu b’omu weema za Edomu, n’ez’Abayisimayiri, n’eza Mowaabu, n’Abakagale;
7 Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
Gebali ne Amoni, ne Amaleki, n’Abafirisuuti n’abantu b’omu Ttuulo.
8 Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
Era ne Asiriya yeegasse nabo, okuyamba bazzukulu ba Lutti.
9 Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
Bakoleko nga bwe wakola Midiyaani, era nga bwe wakola Sisera ne Yabini ku mugga Kisoni,
10 waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
abaazikiririra mu Endoli ne bafuuka ng’obusa ku ttaka.
11 Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
Abakungu baabwe bafuule nga Olebu ne Zeebu, n’abalangira baabwe bonna bafuuke nga Zeba ne Zalumunna,
12 waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
abaagamba nti, “Ka tutwale amalundiro ga Katonda, tugeefunire.”
13 Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
Ayi Katonda wange, bafuumuule ng’enfuufu, obasaasaanye ng’ebisusunku mu mbuyaga.
14 kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
Ng’omuliro bwe gwokya ekibira; n’ennimi z’omuliro ne zikoleeza ensozi,
15 haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
naawe bw’otyo bw’oba obawondera n’omuyaga gwo, obatiise ne kibuyaga wo ow’amaanyi.
16 Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
Baswaze nnyo, balyoke banoonyenga erinnya lyo, Ayi Mukama.
17 Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
Bajjule ensonyi n’okutya, bazikirire nga baswadde nnyo.
18 Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.
Balyoke bategeere nti, Ggwe wekka, Ayi Mukama, ggw’oyitibwa Yakuwa, gw’obeera waggulu ennyo ng’ofuga ensi yonna.